

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Anyi hasashen samun ruwan sama hade da tsawa a fadin kasarnan daga yau zuwa ranar Laraba - August 23, 2021
- Wata kungiyar adawa ta ce tana da dubban mayaka da zasu fafata yaki da yan Taliban a Afghanistan - August 23, 2021
- ‘Yan bindiga sun kashe mutane 4 tare da sace wasu 50 a karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara - August 23, 2021
A daren yau za a bude gasar cin kofin nahiyar Afrika karo na 32 a kasar Masar.Inda masu masaukin baki zasu fara bude fagen tsakaninsu da kasar Zimbabwe.
Inda zasu fafata wasan da misalin karfe 9 na dare agogon NajeriyaShin ko masu masaukin baki zasuyi amfani da damar cewa sune a gida domin laftawa kungiyar kwallon kafa ta kasar Zimbabwe kwallaye da yawa ganin cewar sunfi kowa yawan kofin a nahiyar ta Afrika sannan su wuce su lashe gasar?