Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Sawaba FM

Author

Sawaba FM 433 posts 1 comments

Our focus is to educate, entertain, inform and enlighten the populace, investigate for truth as a credible source of information.

Labarai

Anyi hasashen samun ruwan sama hade da tsawa a fadin kasarnan daga yau zuwa ranar Laraba

Sawaba FM Aug 23, 2021 0
Hukumar kula da yanayi ta kasa ta yi hasashen samun ruwan sama hade da tsawa a fadin kasarnan daga yau zuwa ranar Laraba. Rahoton hasashen yanayin hukumar wanda aka saki a Abuja,…
Read More...
Labarai

Wata kungiyar adawa ta ce tana da dubban mayaka da zasu fafata yaki da yan Taliban a Afghanistan

Sawaba FM Aug 23, 2021 0
Wata kungiyar adawa ta ce tana da dubban mayaka da ke shirye don fafata yaki da Taliban wadda ke iko da mafi yawan Afghanistan. Ba a tabbatar da ingancin wannan ikirari ba, wanda…
Read More...
Labarai

‘Yan bindiga sun kashe mutane 4 tare da sace wasu 50 a karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara

Sawaba FM Aug 23, 2021 0
‘Yan bindiga sun kashe mutane 4 tare da sace wasu 50 a garin Goran Namaye dake yankin karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara. Kakakin rundunar yansandan jihar, SP Muhammad Shehu,…
Read More...
Labarai

Yan fashin daji akan babura kusan 300 sun kashe mutane 12 tare da raunata wasu 6 a jihar Katsina

Sawaba FM Aug 23, 2021 0
Yan fashin daji, akan babura kusan 300, sun kashe mutane 12 tare da raunata wasu 6 a kauyen Duba na karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina, a ranar Asabar da dare. An kuma kashe…
Read More...
Jigawa

Gwamna Muhammad Badaru Abubakar yana ganawa a kasar Netherlands

Sawaba FM Aug 23, 2021 0
Tawagar jihar Jigawa bisa jagoranci gwamna Muhammad Badaru Abubakar ta sauka a kasar Netherlands. Tawagar ta samu tarba a filin jirgin saman Amsterdam daga jakadiyar Nigeria a kasar…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Jihar Kaduna ta roki mutanen jihar da su kauracewa yunkurin daukar fansar kashe-kashe

Sawaba FM Aug 23, 2021 0
Gwamnatin Jihar Kaduna a yau ta roki mutanen jihar da su kauracewa yunkurin daukar fansar kashe-kashe. An samu yawaitar kashe-kashen mutane da na ramuwar gayya cikin watannin da…
Read More...
Addini

Hukumar leken asiri ta kasa ta musanta cewa tana rike da fasfunan Sheikh El-Zakzaky da matarsa

Sawaba FM Aug 23, 2021 0
Hukumar leken asiri ta kasa ta musanta cewa tana rike da fasfunan Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da matarsa, Zeenat. Hakan na kunshe ne cikin sakon martanin hukumar zuwa ga malamin da…
Read More...
Labarai

Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto ya gargadi Shugaba Buhari dangane da sake shata guraren kiwo a…

Sawaba FM Aug 23, 2021 0
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto a yau ya gargadi Shugaban Kasa Muhammadu Buhari dangane da sake shata guraren kiwo a kasarnan, inda yace sana’ar kiwo a sarari baza ta kawo…
Read More...
Wasanni

Jigawa Golden Star Vs Heartland Owerri 4:00pm Yau

Sawaba FM Jan 31, 2021 0
Wasan na ƙungiyoyin biyu zai ja hankali kasancewar a biyar da suka fafata na bayan nan kowa cikin ya samu nasara sau biyu anyi kunnen doki 1. Yau duk wanda ya samu nasara kan wani…
Read More...
Wasanni

Tarihin Gamuwa 10 Tsakanin Kano Pillars VS Eyimba Da Kuma Wasan Yau

Sawaba FM Jan 17, 2021 0
Yau za a sake ɓarje gumi a mako na 5 na gasar NPFL amma sai dai kuma dukkansu biyun manyan ƙungiyoyi ne a gasar.
Read More...
1 2 3 … 44 Next

Latest News

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum 6,800 a watanni shida…

Gwamna Namadi ya bayyana cewa akwai wasu hanyoyin gwamnatin…

Amnesty ta bayyana rashin jin daɗinta kan bayar da umarnin…

Shekara guda kenan tun bayan hakuncin Kotun Koli dangane da…

Prev Next 1 of 1,572
Popular Topics
  • Labarai5685
  • Siyasa784
  • Tsaro742
  • Jigawa480
  • Mayan Labarai438

Most Read

Labarai

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum 6,800 a watanni…

Gwamna Namadi ya bayyana cewa akwai wasu…

13 hours ago

Amnesty ta bayyana rashin jin daɗinta…

14 hours ago

Shekara guda kenan tun bayan hakuncin…

14 hours ago
Prev Next 1 of 1,572

Recent Posts

Most Read

Cinikayya tsakanin Amurka da Najeriya ta kai dala biliyan…

Gwamnatin Tarayya ta na tsare-tsaren karyar da farashin…

Gwanatin Tarayya ta himmatu wajen inganta karfin sashen…

’Yan kasuwar Raguna na nuna damuwa kan ƙarancin saye da…

Gwamnatin Tarayya ta sha alwashin farfado da masana’antar…

Prev Next 1 of 16

Ilimi

An gano wasu malamai basa zuwa wurin aiki na tsawon shekara…

JAMB za ta gudanar da jarabawar gyara ranar Asabar, 28 ga…

Jami’ar Gashua da ke Yobe ta gudanar da bikin kaddamar da…

Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum 6,800 a watanni shida…

Gwamna Namadi ya bayyana cewa akwai wasu hanyoyin gwamnatin…

Amnesty ta bayyana rashin jin daɗinta kan bayar da umarnin…

Kasashen waje

Hukumar Alhazai ta kasa ta fara shirin aikin hajjin 2026

Gwamnatin Tarayya tace bazata karɓi ƴanciranin Venezuela da…

Gwamnatin Benue ta sanar da hutu a yau Laraba 18 ga Yuni…

Girke-Girke

Hukumar Alhazai ta kasa ta fara shirin aikin hajjin 2026

Gwamnatin Tarayya tace bazata karɓi ƴanciranin Venezuela da…

EFCC ta kama tsohon babban jami’in kuɗi na NNPCL bisa…

Gwamnatin Benue ta sanar da hutu a yau Laraba 18 ga Yuni…

  • Home
  • FAQs
  • About Us
  • Contact us
© 2025 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.