Hukumar kula da yanayi ta kasa ta yi hasashen samun ruwan sama hade da tsawa a fadin kasarnan daga yau zuwa ranar Laraba. Rahoton hasashen yanayin hukumar wanda aka saki a Abuja, yayi hasashen samun ruwan sama hade da tsawa a yankin Arewa da ya kunshi jihoshin Kaduna, Jigawa, Kebbi, Sokoto, Continue reading
Wata kungiyar adawa ta ce tana da dubban mayaka da ke shirye don fafata yaki da Taliban wadda ke iko da mafi yawan Afghanistan. Ba a tabbatar da ingancin wannan ikirari ba, wanda kakakin kungiyar ta NRF mai suna Ali Nazary ya yi. Nazary ya fadawa manema labarai cewa NRF na da dubban mayaka da […]Continue reading
‘Yan bindiga sun kashe mutane 4 tare da sace wasu 50 a garin Goran Namaye dake yankin karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara. Kakakin rundunar yansandan jihar, SP Muhammad Shehu, ya sanar da haka ga manema labarai yau a Gusau. Muhammad Shehu, yace maharan, wadanda suka zo da yawansu, sun mamaye garin da misalin sha […]Continue reading
Yan fashin daji, akan babura kusan 300, sun kashe mutane 12 tare da raunata wasu 6 a kauyen Duba na karamar hukumar Batsari ta jihar Katsina, a ranar Asabar da dare. An kuma kashe wasu mutane 2 tare da raunata wasu da dama a wasu hare-haren, kasancewar ‘yan fashin dajin sun cigaba da cin karensu […]Continue reading
Tawagar jihar Jigawa bisa jagoranci gwamna Muhammad Badaru Abubakar ta sauka a kasar Netherlands. Tawagar ta samu tarba a filin jirgin saman Amsterdam daga jakadiyar Nigeria a kasar Netherlands Dr Eniola Ajayi da sauran manyan jamiai daga ofishin jakadancin da suka hadar da Oluremi Oliyide da Olufemi Olonijolu da kuma Maxwell Anu-Okeke. A jawabinta na […]Continue reading
Gwamnatin Jihar Kaduna a yau ta roki mutanen jihar da su kauracewa yunkurin daukar fansar kashe-kashe. An samu yawaitar kashe-kashen mutane da na ramuwar gayya cikin watannin da suka gabata a jihar, lamarin da hukumomin tsaro suka kasa dakilewa. Kwamishinan tsaro da harkokin cikin gida, Samuel Aruwan, ya nakalto mai rike da mukamin gwamnan jihar […]Continue reading
Hukumar leken asiri ta kasa ta musanta cewa tana rike da fasfunan Sheikh Ibrahim El-Zakzaky da matarsa, Zeenat. Hakan na kunshe ne cikin sakon martanin hukumar zuwa ga malamin da matarsa, dangane da wasikarsu ta neman fasfunansu domin tafiya ganin likita zuwa kasar waje. Malamin da matarsa, ta bakin lauyoyinsu, karkashin jagorancin Femi Falana, wani […]Continue reading
Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto a yau ya gargadi Shugaban Kasa Muhammadu Buhari dangane da sake shata guraren kiwo a kasarnan, inda yace sana’ar kiwo a sarari baza ta kawo cigaba ba, har ga su Fulani makiyaya. Yace shugaban kasar zai farfadar da guraren kiwo ne kadai a jihoshi ko yankunan da mutanen […]Continue reading
Wasan na ƙungiyoyin biyu zai ja hankali kasancewar a biyar da suka fafata na bayan nan kowa cikin ya samu nasara sau biyu anyi kunnen doki 1. Yau duk wanda ya samu nasara kan wani zai shiga gaba da tarihi kenan. Haka zalika Jigawa yanzu tana mataki na 14, yayin da Heartland take mataki na […]Continue reading
Yau za a sake ɓarje gumi a mako na 5 na gasar NPFL amma sai dai kuma dukkansu biyun manyan ƙungiyoyi ne a gasar.Continue reading