Najeriya Ta Samu Nasara Kan Ƙasar Burundi 1-0

0 232

Kungiyar kwallon kafa ta Super Eagles ta samu nasara kan kasar Burundi a wasan farko na rukuni na gasar cin kofin nahiyar Afrika a jiya.

Najeriya dai ta lallasa su daci 1 mai ban haushi ta hannun dan wasanta Ighalo bayan an dawo daga hutun rabin lokaci.

A yanzu dai Najeriya nada maki 3 a rukunin ta.

Leave a Reply

%d bloggers like this: