Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 3
Labarai

Ɗaya Daga Cikin Maniyyatan Najeriya Ta Rasu A Saudiyya

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
Hukumar Alhazan Najeriya ta sanar da rasuwar Mallama Aishatu Muhammadu, ɗaya daga cikin maniyyata hajjin bana a ƙasar Saudiyya. Wata sanarwa da hukumar ta fitar ta hannun…
Read More...
Siyasa

APC Ta Sahale Wa Sanata Goje Neman Takara

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
Tsohon gwamnan Jihar Gombe kuma Sanata mai wakiltar Gombe ta Tsakiya, Sanata Muhammad Danjuma Goje, ya bayyana cewa ya shirya tsaf domin fafatawa a zaɓen fidda gwani na jam’iyyar APC…
Read More...
Labarai

Jadawalin Gasar Kofin Duniya Ta 2026

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
An fitar da jadawalin wasannin Gasar Kofin Duniya ta 2026 da za a gudanar a ƙasashen Amurka da Mexico da Canada, wadda za ta fara a ranar 11 ga watan Yuni, 2026. Za a fara gasar ne…
Read More...
Labarai

APC Ta Shirya Wa Zaɓen Fid-da-Gwani Idan Maslaha Ta Gagara A Yobe-Mai Mala Buni

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
Gwamnan Yobe, Mai Mala Buni, ya ce Jam’iyyar APC a jihar a shirye take ta gudanar da sahihin zaɓen fid-da-gwani cikin gaskiya da adalci idan yunƙurin cimma matsaya kan ’yan takara…
Read More...
Labarai

Matashi Ya Kashe Yayansa da Matarsa da Adda A Kebbi

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
’Yan sanda sun kama wani matashi ake zargin ya kashe yayansa da matarsa, ta hanyar sauran su da adda yayin da suke barci a Jihar Kebbi. Ana zargin matashin mai shekara 25 ya kai wa…
Read More...
Labarai

Dole Sai Mun Lalata Uranium Din Iran Za A Dakatar da Yaƙi – Netanyahu

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
Firaministan Isra'ila Benyamin Netanyahu, ya ce dole ne a lalata sinadarin Uranium da Iran ta ke da shi, sannan za a kawo ƙarshen yaƙinta da Amurka da Isra'ila. Wannan na daga cikin…
Read More...
Labarai

Jami’an Tsaro Sun Miƙa Bello Badejo Ga Hukumar EFCC – Hadiminsa

Aliyu Abubakar May 10, 2026 0
Jami'an tsaron Najeriya da suka kama ɗantakarar Sanatan Taraba ta tsakiya a jam'iyar APC, Bello Bodejo, sun miƙa shi ga hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasar ta'annuti EFCC.…
Read More...
Labarai

Kwankwaso Ya Goyi Bayan Mika Tikitin Shugaban Kasa Na 2027 Zuwa Kudu

Sawaba FM Radio May 10, 2026 0
Tsohon gwamnan Jihar Kano kuma jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana goyon bayansa ga matakin jam’iyyar NDC na mika tikitin takarar shugaban kasa na shekarar…
Read More...
Labarai

Airtel ta dakatar da bayar da bashin kati da data a Najeriya

Hauwa'u Abbas Lalai Apr 17, 2026 0
Kamfanin sadarwa na Airtel Nigeria ya sanar da dakatar da sabis ɗin bayar da bashin kati da data na wucin gadi a faɗin ƙasar. Kamfanin ya bayyana cewa sabis ɗin da aka dakatar yana…
Read More...
Labarai

’Yan adawa ba su isa su razanar da ni ba – Tinubu

Hauwa'u Abbas Lalai Apr 17, 2026 0
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa ba zai bari ’yan adawa su razanar da shi ba, yana mai kiran su masu hayaniya da ba sa mutunta doka da tsarin mulki. Tinubu ya…
Read More...
Previous 1 2 3 4 5 … 673 Next

Latest News

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60 kan zargin yi wa…

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a Amurka kan badakalar…

Mayaƙan Lakurawa sun kashe jami’an kwastam biyu a Kebbi

Tinubu Ya Amince Najeriya Za Ta Karɓi Baƙuncin Taron…

Prev Next 1 of 1,682
Popular Topics
  • Labarai6074
  • Siyasa843
  • Tsaro803
  • Jigawa495
  • Mayan Labarai462

Most Read

Labarai

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60 kan zargin yi wa…

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a…

20 hours ago

Mayaƙan Lakurawa sun kashe jami’an…

20 hours ago

Tinubu Ya Amince Najeriya Za Ta Karɓi…

2 days ago
Prev Next 1 of 1,682

Recent Posts

Most Read

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa…

Ana sa ran isowar jiragen ruwa 33 masu dauke da man fetur…

Hukumar ƙididdiga Ta Kasa NBS Tace Farashin Kayayyaki Ya…

Prev Next 1 of 18

Ilimi

Rashin Malamai Ya Hana Yara Zuwa Makaranta A Abuja

Jihar Jigawa Ta Kashe Naira miliyan 700 Don Mayar da Yara…

Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa…

Rahoto

Ƴansanda sun kama mutum mai shekara 60 kan zargin yi wa…

An daure ‘yar Najeriya shekaru 70 a Amurka kan badakalar…

Mayaƙan Lakurawa sun kashe jami’an kwastam biyu a Kebbi

Kasashen waje

Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya

Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin…

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci…

Girke-Girke

Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya

Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin…

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci…

Jagoran addinin Iran Ya Yi wa Amurka Hannunka Mai-sanda

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.