Browsing Category
Tsaro
’Yan Sanda Sun Bankaɗo Babbar Kungiyar Masu Satar Katin Waya Ta Intanet
Rundunar ƴan sandan Najeriya tare da haɗin gwiwar Cibiyar Yaƙi da Laifukan Intanet ta Ƙasa (NPF–NCCC) sun bayyana cewa sun bankaɗo wata babbar ƙungiyar masu satar katin waya ta intanet!-->…
Read More...
Read More...
’Yan Sanda Sun Kama Abubuwan Fashewa 954 Da Ake Zargin Za A Kai Wa ’Yan Ta’adda A Zamfara
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Zamfara ta kama wata mota da ke ɗauke da abubuwan fashewa guda 954, waɗanda ake zargin an shirya kai su ga ’yan ta’adda domin kera bama-bamai. An kama!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan Sanda Sun Cafke Wata Mata Mai Safarar Mutane Tare da Ceto Budurwa ‘Yar Shekara 20 A…
Rundunar ‘yan sandan Jihar Enugu ta ce ta gano wata hanyar safarar mutane ta ƙasa da ƙasa da ake zargin tana da alaƙa da karuwanci, inda ta kama wata mata ‘yar shekara 50 mai suna!-->…
Read More...
Read More...
An Kama Shahararren Jagoran ‘Yan Bindiga, Abdu Lankai, Wanda Ya Jagoranci Yarjejeniyar Zaman Lafiya…
An kama shahararren jagoran ‘yan bindiga, Abdu Lankai, wanda ya jagoranci yarjejeniyar zaman lafiya a Karamar Hukumar Jibia ta Jihar Katsina, bayan rikici da wata kungiya da ke adawa!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Shirinta na Tura Tsoffin Sojoji Yankunan Dake Fama Da Ta’addanci
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin tura tsoffin sojoji da suka yi ritaya domin taimakawa wajen kare yankunan ƙasar nan da ba a cika samun ikon gwamnati ba, a wani yunkuri na ƙarfafa!-->…
Read More...
Read More...
An Dakile Yunkurin Juyin Mulki da Wasu Jami’an Soji Suka Kitsa A Nijeriya
Rahotanni daga hukumomin tsaro a Nijeriya sun bayyana cewa, an gano tare da dakile wani yunkurin juyin mulki da ake zargin wasu jami’an soji suka shirya, wanda aka ce an tsara shi ne!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan Sanda Sun Kama Mutum Mai Shekaru 35, kan zargin lalata da yarinya ‘yar shekaru 16 a Yobe
Rundunar ‘yan sandan Jihar Yobe ta ce ta kama wani mutum mai shekaru 35 a duniya, bisa zargin lalata da wata yarinya ‘yar shekara 16 a garin Babbangida da ke Karamar Hukumar!-->…
Read More...
Read More...
Yan Sanda Sun Hallaka ‘Yan Bindiga Uku, Tare Da Ceto Mutane Biyu A Jihar Gombe
Rundunar ‘yan sandan Jihar Gombe ta bayyana cewa, ta kashe ‘yan bindiga uku tare da ceto mutane biyu a ƙauyen Lambo da ke yankin Pindiga a Karamar Hukumar Akko.
Mai magana da yawun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yan Bindiga Sun Kashe Sifeton ‘Yan Sanda A Harin Da Suka Kai Wa Tawagar Yan Sanda A Jihar Oyo
Yan bindiga sun kai hari kan tawagar sintirin ‘yan sanda a Jihar Oyo, inda suka kasha sifeton ‘yan sanda yayin musayar wuta.
Rundunar ‘yan sandan jihar ta tabbatar da harin, tana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sojoji Sun Lalata Asibitin ’Yan Ta’adda Tare Da Hallaka Mutum Ɗaya a Farmakin Arewa maso Yamma
Sojojin Najeriya sun lalata wani wurin jinya da ’yan ta’adda ke amfani da shi tare da kashe ɗaya daga cikinsu a wani sabon farmaki da suka kai a yankin Arewa maso Yammacin ƙasar nan.!-->…
Read More...
Read More...