Browsing Category
Tsaro
Wani da Ake Zargi A Harin Bam Na Majalisar Dinkin Duniya da Aka Kai A Abuja, Ya Bayyana Yadda Ya…
Wani daga cikin wadanda ake tuhuma a shari’ar harin bam na Majalisar Dinkin Duniya da aka kai a Abuja, ya bayyana yadda ya shiga kungiyar Boko Haram a gaban kotu.
Mohammed Bashir!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jagoran addinin Iran Ya Yi wa Amurka Hannunka Mai-sanda
Jagoran addinin Islama na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya gargadi Amurka cewa ba za a samu sassauci daga Tehran ba kan shirinta na makamin mai linzami muddin Amurka na goce wa!-->…
Read More...
Read More...
Amurka Za Ta Sanya Takunkumi Kan Gwamnonin Arewa 12, Alkalai Da Sarakunan Gargajiya Saboda Zargin…
Gwamnatin Amurka ta fara shirin sanya takunkumi kan gwamnoni, alkalai da sarakunan gargajiya 12 daga yankin Arewa saboda zargin goyon bayan wariyar addini da kuma kisan Kiristoci a!-->…
Read More...
Read More...
Kwamitin Bincike Na Majalisar Ɗinkin Duniya Yace ƙasar Isra’ila Ta Aikata Kisan Kiyashi Akan…
Kwamitin bincike na Majalisar Ɗinkin Duniya ya ce ƙasar Isra'ila ta aikata kisan kiyashi a kan Palasɗinawa a Gaza.
Sabon rahoton ya ce an samu isassun hujjojin da ke nuna cewa, an!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Honarabul Abdussamad Dasuki ya nuna damuwa kan yadda ‘yan ta’adda ke ci-gaba da kisan al’umma a…
Dan majalisar Tarayya da ke wakiltar mazaɓar Kebbe/Tambuwal a majalisar wakilai, Honarabul Abdussamad Dasuki ya nuna damuwa kan yadda ‘yan ta’adda ke ci-gaba da kisan al’umma ba!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Katsina Za Ta Tallafawa Ƴan Bindigar da Suka Tuba
Gwamnatin Jihar Katsina ta ce ta ɗauki matakin tallafawa ƴanbindigar da suka tuba ne domin ganin ta kawar da rashin ilimi da rashin aikinyi a tsakaninsu.
Hakan a cewarta na daga!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yan Sanda A Jihar Gombe Sun Samu Nasarar kama Wata Mata da Ake Zargi da Safarar Miyagun ƙwayoyi
Rundunar ’yan sanda ta Jihar Gombe ta samu nasarori a yaƙi da masu aikata laifuka, inda ta kama wata mata da ake zargi da safarar miyagun ƙwayoyi.
Jami’in hulɗa da jama’a na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Alkalin Kotun Majistare A Hajar Kano Ya Ayyana Wani Direba Matsayin Wanda Ake Nema Bayan Ya Tsere…
Alkalin Kotun Majistare da ke gudanar da shari’ar masu karya dokokin hanya a birnin Kano ya ayyana wani direba mai suna Bashir Fagge a matsayin wanda ake nema, bayan ya tsere daga!-->…
Read More...
Read More...
IOM Ta ƙaddamar da shirin farfaɗo da al’umma a Katsina da Zamfara domin magance rikice-rikice
A wani cigaban kuma, Hukumar kula da ‘yan gudun hijira ta majalisar dinkin duniya, IOM, ta ce fiye da mutane miliyan 1.3 ne rikice-rikicen tsaro suka raba da muhallansu a yankin Arewa!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Uba Sani Ya Bayyana Cewa Talauci da Rashin Aikin Yi Ne Tushen Matsalar Tsaro A Arewa
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana cewa talauci, rashin aikin yi, karancin makarantu, asibitoci da harkokin kasuwanci a yankunan karkara a matsayin tushen aikata laifuka,!-->…
Read More...
Read More...