Browsing Category
Tsaro
Dakarun Sojin Operation Hadin Kai sun gano wata masana’antar Biredi ta ‘yan kungiyar ISWAP
Dakarun Sojin na Operation Hadin Kai, sun gano wata masana’antar Biredi ta ‘yan ta’adda kungiyar ISWAP a garin Maisani, a karamar hukumar Damboa a jihar Borno.
Wani kwararre mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan jihar Kogi ya nemi gwamnatin tarayya da ta taimakawa jihar wajen yaki da matsalar tsaro da…
Gwamnan jihar Kogi Ahmed Usman Ododo ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta taimakawa jihar wajen yaki da matsalar tsaro da kuma ambaliyar ruwa a wasu sassan jihar.
Mataimaki na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama wasu mutane biyu da ake zargi da laifin fasa kwaurin wutar lantarki a jihar Katsina
Hukumar bayarda tsaro ga farin kaya ta Najeriya reshen jihar Katsina, ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da laifin fasa kwaurin wutar lantarki a jihar.
Kakakin rundunar ‘yan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Kwastam ta kama shinkafar kasar waje guda 212 wanda kudinsu ya haura N126m
Hukumar Kwastam ta Najeriya reshen jihar Kebbi ta kama wasu kayayyaki da suka hada da buhunan shinkafar kasar waje mai nauyin kilo giram 50 guda 212 wanda kudinsu ya haura N126m.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama wasu masu garkuwa da mutane uku a yankin Lankaviri dake jihar Taraba
Sojojin Najeriya da aka tura domin yaki da ta'addanci da masu tayar da kayar baya a arewa maso gabas da arewa ta tsakiya, sun sanar da kama wasu masu garkuwa da mutane uku a yankin!-->…
Read More...
Read More...
Jami’an ‘yan sanda a Katsina sun dakile wani hari da aka kai garin Sabuwa dake jihar
Jami’an ‘yan sanda a Katsina sun dakile wani hari da aka kai garin Sabuwa, dake jihar, inda suka kashe wani da ake zargin dan fashi ne.
Kakakin rundunar ‘yan sandan, ASP Abubakar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Rundunar sojin Najeriya ba za ta tsagaita ba wajen kawar da masu aikata miyagun laifuka
Babban hafsan sojin kasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, ya ce rundunar sojin Najeriya ba za ta tsagaita ba wajen kawar da ‘yan ta’adda, masu garkuwa da mutane da sauran masu aikata!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Nasarawa ta dakatar da duk wata Ƙungiyar ’yan banga a jihar
Gwamnatin jihar Nasarawa ta dakatar da duk wata Ƙungiyar ’yan banga da ke aiki a faɗin ƙananan hukumomi 13 na jihar.
Gwamnatin jihar ta kuma haramta duk wata ƙungiya, ko!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
EFCC sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello da ke Abuja
Jami’an Hukumar Yaki da masu karya tattalin arziki (EFCC) sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Bello da ke Abuja.
Wani babban jami’in EFCC da ya bukaci wakilin namu ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
MƊD za ta ƙaddamar da asusun neman taimako domin samar da kayan agaji ga Falasɗinawa a Gaza
Majalisar Ɗinkin Duniya za ta ƙaddamar da asusun neman taimako na kusan dala biliyan uku, domin samar da kayan agaji ga Falasɗinawa a Gaza da yankin Gaɓar Kogin Jordan da Isra'ila ta!-->…
Read More...
Read More...