Browsing Category
Tsaro
Shettima Ya Bayyana Alhini Kan Harin Bama, Ya Jaddada Goyon Bayan Gwamnati Ga Ƙoƙarin Kawo Ƙarshen…
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayyana matuƙar alhini ga gwamnatin jihar Borno da mutanen Darajamal kan harin ‘yan bindigar da ya yi sanadiyyar rayukan mutane da dama a!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan sanda sun kwato ababen fashewa 8 da alburusai 8,000 a jihar Rivers
Rundunar ‘yan sandan jihar Rivers ta bayyana cewa ta kwato ababen fashewa guda takwas (8) da kuma alburusai sama da 8,000, tare da kama mutum 33 da ake zargi da aikata laifuka!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban Kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, Zai Ziyarci Kasar Faransa a Yau
Shugaban kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, zai ziyarci kasar Faransa a yau domin ganawa da takwaransa Emmanuel Macron a birnin Paris, lamarin da masana ke ganin na iya zama sabon!-->…
Read More...
Read More...
(NRC) Ta Bayyana Cewa An Fara Bincike Kan Hatsarin Jirgin ƙasa Daga Abuja Zuwa Kaduna
Hukumar jiragen ƙasa ta kasa (NRC) ta bayyana cewa an fara bincike kan hatsarin da jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya yi a garin Asham dake jihar Kaduna.
Hukumar ta ce binciken!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
ECOWAS Za Ta Kaddamar da Rundunar Sojoji 260,000 Don Yaki da Ta’addanci a Afirka
Shugaban kungiyar ECOWAS, Omar Alieu Touray, ya bayyana shirin da kungiyar ke yi na kaddamar da rundunar soji mai jami’ai dubu 260,000 domin yaki da ta’addanci a yankin Afirka.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
NDLEA Ta Tabbatar da Kama Wani ƙasurgumin Mai Safarar Miyagun ƙwayoyi da Masu Taimaka Masa Su 5
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi a ta kasa NDLEA ta tabbatar da kame wani ƙasurgumin mai safarar miyagun ƙwayoyi da masu taimaka masa su 5 waɗanda ake zargi da hannu!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar NAFDAC ta gano madarar Cowbell ta bogi a kasuwanni da dama
Hukumar NAFDAC ta bayyana cewa an gano madarar Cowbell “Our Milk” 12g sachet ta bogi da ke yawo a kasuwannin Najeriya.
A cewar hukumar, Promasidor Nigeria Ltd., wanda ke da lasisin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Buratai ya shawarci gwamnati da ta rufe iyakokin Najeriya don dakile ta’addanci
Tsohon Hafsan Sojin Kasa na Najeriya, Laftanar Janar Tukur Buratai (rtd), ya shawarci gwamnatin tarayya da ta rufe iyakokin ƙasar kamar yadda aka yi lokacin annobar COVID-19, domin!-->…
Read More...
Read More...
Za Mu Bayyana Sunayen Masu Daukar Nauyin Ta’addanci a Nijeriya – Janar Christopher Musa
Babban Hafsan Tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa, ya ce za a bayyana sunayen masu daukar nauyin ta’addanci a kasar nan nan ba da jimawa ba.
Ya bayyana hakan ne yayin wata hira!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kashe jagoran Boko Haram Bakura a Nijar
Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran Boko Haram mai suna Bakura, a yankin Tafkin Chadi, inda ƙasar ke iyaka da Najeriya da Chadi da Kamaru.
A wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...