Browsing Category
Tsaro
Mohammed Badaru ya bayyana cewa dakarun sojoji sun samu nasarori kan ƴan ta’adda.
Ministan tsaro, Mohammed Badaru, ya bayyana adadin ƴan ta'addan da dakarun sojojin Najeriya suka kashe daga watan Mayun 2023 zuwa Fabrairun 2025. Mohammed Badaru ya bayyana cewa!-->…
Read More...
Read More...
Yanmajalisar Najeriya sun nuna damuwa kan yadda Boko Haram ke amfani da jirage marasa matuƙa
’Yanmajalisar tarayya a Najeriya sun bayyana cewa ’yan ƙungiyar Boko Haram mai iƙirarin jihadi na amfani da jiragen yaƙi marasa matuka wajen kai hare-hare, kamar yadda jaridar The!-->…
Read More...
Read More...
Jihohi tara ne kacal daga cikin 36 ke da ingantattun cibiyoyin yaki da miyagun kwayoyi – Buba Marwa
Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA, Birgediya Janar Buba Marwa (mai ritaya), ya bayyana damuwa matuƙa game da yadda mafi yawan jihohin Najeriya suka!-->…
Read More...
Read More...
A Guri da ke jihar Jigawa an kashe naira dubu 600 wajen samar da kayan aiki ga ma’aikatan tsaro da…
A ƙaramar hukumar Guri da ke jihar Jigawa, an kashe naira dubu 600 wajen samar da kayan aiki ga ma’aikatan tsaro da masinjoji guda 25 domin inganta ayyukan yau da kullum.
Shugaban!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar dattawa za ta shirya taron ƙasa kan matsalolin tsaro a Najeriya
Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da kafa kwamitin wucin gadi domin shirya taron ƙasa na kwana biyu kan matsalolin tsaro a birnin Abuja.
Taron na da nufin magance matsalolin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Lauyoyi Sun Mamaye Majalisar Tarayya, Suna So a Kwace Ikon Majalisun Jihohin Arewa 2
Lauyoyi sama da 1000 sun yi dandazo a harabar majalisar tarayya, suna neman a kwace ikon majalisun dokokin Benue da Zamfara Sun nuna damuwarsu kan yadda aka dakatar da 'yan majalisa 23!-->…
Read More...
Read More...
Nijar ta soke yarjejeniyar tattara bayanan sirri tsakaninta da Rasha da Turkiyya
Gwamnatin sojin Nijar ta soke yarjejeniyar tattara bayanan sirri tsakaninta da ƙasashen Rasha da Turkiyya.
Gwamnatin sojin ta ce ta yi hakan ne saboda rashin gamsuwa da irin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƴan sanda 11 za su amsa tuhuma a kotu kanya bisa zargin da ake musu a kan kisan jaririya a Kenya
Ana sa ran ’yan sanda 11 a Kenya za su bayyana a kotu a yau domin amsa tuhuma kan kisan jaririya Pendo mai watanni shida, a lokacin tashin hankalin da ya biyo bayan zaɓen 2017.
Ana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin sojin Nijar ta hana sojoji yin ritaya
A jamhuriyar Nijar, gwamnatin mulkin sojan ƙasar ta ce ta ɗauki matakin hana jami’an tsaro yin ritaya a wannan shekara ta 2025 ko da kuwa shekarunsu sun kai na ajiye aikin.
Wannan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnonin Zamfara da Benue sun ƙalubalanci gayyatar kwamitin majalisar wakilai
Gwamnonin jihohin Zamfara da Benue, Dauda Lawal da Hyacinth Alia, sun ƙi amincewa da gayyatar da Kwamitin Karɓar Ƙorafe-ƙorafe na Majalisar Wakilai ta Tarayya ya aike musu, inda suka!-->…
Read More...
Read More...