Browsing Category
Tsaro
An kama matashi kan lalata da yarinya ‘yar shekara 13 a Abia
Rundunar ‘yan sandan Jihar Abia ta cafke wani matashi mai suna Ebere Christian Sunday bisa zargin lalata da wata yarinya ‘yar shekara 13 a yankin Obehie da ke ƙaramar hukumar Ukwa West!-->…
Read More...
Read More...
Kotu ta tsare mata kan zargin kashe jaririn mijinta mai kwanaki uku
Kotun Majistire mai lamba 2 da ke Kano ta bayar da umarnin tsare wata matar aure mai suna Zayya Magaji bisa zargin kashe jaririn mijinta mai kwanaki uku da haihuwa.
Rahotanni sun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
’Yan Sanda Sun Ceto Yaron da Aka Sace, Sun Kama Mutum Biyar A Borno
Rundunar ’Yan sandan Jihar Borno, ta samu nasarar ceto wani yaro ɗan shekara bakwai da aka yi garkuwa da shi a birnin Maiduguri, inda kuma ta cafke mutum biyar da ake zargi da hannu a!-->…
Read More...
Read More...
An Kama Wasu da Zargin Samar Wa ’Ya Ta’adda Kayan More Rayuwa
Sojojin rundunar Operation Hadin Kai sun kama mutane 18 da ake zargi da zama mambobin wata cibiyar samar da kayayyakin more rayuwa ga masu tayar da ƙayar baya a Arewa maso Gabas.
A!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalissar Dokokin Amurka Ta Amince Da Kudurin Da Zai Kakaba Takunkumi Kan Wasu Mutane a Nijeriya
Majalisar dokokin Amurka ta amince da wani kudiri mai suna Accolity Act na shekarar 2026, wanda ke da nufin kakaba takunkumi kan wasu mutane da ake zargi da take hakkin ’yancin addini!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Shige Da Fice Ta Kasa (NIS) Ta Bayyana Cewa Ta Cabke Wata Mata Kan Zargin Safarar Mutane
Hukumar Shige da Fice ta kasa (NIS) ta ce ta cafke wata da ake zargi da safarar mutane tare da ceto mata shida a kan iyakar Seme–Badagry a jihar Lagos.
Kamun ya gudana ne karkashin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan Sandan Filin Jirgin SamaN Lagos Sun Kama Wani Matashi Kan Zargin Damfarar N48.5m Ta Kafafen…
Rundunar ‘yan sandan filin jirgin sama ta Lagos ta ce ta kama wani matashi ɗan shekara 24 da ake zargi da hannu a wata babbar damfara da ta kai kimanin naira miliyan 48 da dubu dari!-->…
Read More...
Read More...
Amurka Ta Tabbatar da Turo Dakarunta Zuwa Najeriya Domin Yaƙi da Ta’addanci
Rundunar sojin Amurka ta tabbatar da turo rukunin dakarunta zuwa Najeriya, wannan shine karon farko da Amurka ta amince a hukumance da kasancewar sojojinta a ƙasar tun bayan hare-haren!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan Sandan Edo Sun Kama Mutane Tara da Ake Zargi da Aikata Laifuka Daban Daban Masu Alaka Da Tsaro
Rundunar ‘yan sandan Jihar Edo ta ce ta kama mutane tara da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da garkuwa da mutane, kungiyoyin asiri, fashi da makami da sauran!-->…
Read More...
Read More...
Sojojin Najeriya Sun Kwato Gawar Kwamanda da Wasu Sojoji Shida da Boko Haram Suka Kashe a Borno
Rundunar Sojin Najeriya ta tabbatar da kwato gawar wani kwamandan soja, wani manjo da kuma wasu sojoji shida da ’yan ta’addan Boko Haram suka kashe a yankin Damasak na Jihar Borno.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...