Browsing Category
Tsaro
Gwamnatin Tarayya Ta Bayyana Shirinta na Tura Tsoffin Sojoji Yankunan Dake Fama Da Ta’addanci
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin tura tsoffin sojoji da suka yi ritaya domin taimakawa wajen kare yankunan ƙasar nan da ba a cika samun ikon gwamnati ba, a wani yunkuri na ƙarfafa!-->…
Read More...
Read More...
An Dakile Yunkurin Juyin Mulki da Wasu Jami’an Soji Suka Kitsa A Nijeriya
Rahotanni daga hukumomin tsaro a Nijeriya sun bayyana cewa, an gano tare da dakile wani yunkurin juyin mulki da ake zargin wasu jami’an soji suka shirya, wanda aka ce an tsara shi ne!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan Sanda Sun Kama Mutum Mai Shekaru 35, kan zargin lalata da yarinya ‘yar shekaru 16 a Yobe
Rundunar ‘yan sandan Jihar Yobe ta ce ta kama wani mutum mai shekaru 35 a duniya, bisa zargin lalata da wata yarinya ‘yar shekara 16 a garin Babbangida da ke Karamar Hukumar!-->…
Read More...
Read More...
Yan Sanda Sun Hallaka ‘Yan Bindiga Uku, Tare Da Ceto Mutane Biyu A Jihar Gombe
Rundunar ‘yan sandan Jihar Gombe ta bayyana cewa, ta kashe ‘yan bindiga uku tare da ceto mutane biyu a ƙauyen Lambo da ke yankin Pindiga a Karamar Hukumar Akko.
Mai magana da yawun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yan Bindiga Sun Kashe Sifeton ‘Yan Sanda A Harin Da Suka Kai Wa Tawagar Yan Sanda A Jihar Oyo
Yan bindiga sun kai hari kan tawagar sintirin ‘yan sanda a Jihar Oyo, inda suka kasha sifeton ‘yan sanda yayin musayar wuta.
Rundunar ‘yan sandan jihar ta tabbatar da harin, tana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sojoji Sun Lalata Asibitin ’Yan Ta’adda Tare Da Hallaka Mutum Ɗaya a Farmakin Arewa maso Yamma
Sojojin Najeriya sun lalata wani wurin jinya da ’yan ta’adda ke amfani da shi tare da kashe ɗaya daga cikinsu a wani sabon farmaki da suka kai a yankin Arewa maso Yammacin ƙasar nan.!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Amurka na Ci Gaba da Nemawa Kiristoci Kariya A Nijeriya
Amurka ta jaddada buƙatar ganin gwamnatin Najeriya ta bai wa Kiristocin ƙasar cikakkiyar kariya sakamakon hare-haren da Kiristocin ke fuskanta.
Allison Hooker babban jami’in!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gomnan Jahar Kaduna, Malam Uba Sani, Yace Ba Zai Huta Ba Sai An Ceto Mutanen Kurmin Wali
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya ce gwamnatinsa ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen ceto mutanen da aka sace a ƙauyen Kurmin Wali na ƙaramar hukumar Kajuru.
Ya bayyana cewa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Malami ya musanta zargin gano makamai a gidajen da ake dangantawa da shi
Tsohon Ministan Shari’a kuma Babban Lauyan Tarayya, Abubakar Malami (SAN), ya musanta rahotannin da ke ikirarin cewa an gano makamai a wasu gidaje da ake zargin nasa ne.
A wata!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sojoji Sun Ce Bello Turji Na Cikin Firgici Yayin Da Hare-Hare Ke Tsananta A Arewa maso Yamma
Rundunar sojin Najeriya ta ce jagoran ’yan bindiga Bello Turji na cikin firgici da rudani sakamakon tsauraran hare-haren soji a yankin Arewa maso Yamma.
Kwamandan rundunar hadin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...