Browsing Category
Tsaro
Ragowar ɗalibai da malaman jami’ar gwamnatin tarayya ta Gusau sun shaƙi iskar ƴanci
Ragowar ɗalibai da malaman jami'ar gwamnatin tarayya ta Gusau a jihar Zamfara da aka sace ranar 22 ga watan Satumban 2023, sun shaƙi iskar ƴanci. Ƴan bindiga sun yi dirar mikiya a!-->…
Read More...
Read More...
Sanata Ahmad Lawan ya nemi a binciki rikicin da ya barke tsakanin sojoji da fararen hula a Gashu’a
Tsohon shugaban majalisar dattawa mai wakiltar Yobe ta Arewa, Ahmad Lawan, ya nemi a binciki rikicin da ya barke tsakanin sojoji da fararen hula, wanda ya yi sanadin kashe fararen!-->…
Read More...
Read More...
Isra’ila ta ce sojojinta sun kaddamar da hari na tsakar dare kan Hamas a tsakiyar Gaza
Isra'ila ta ce sojojinta sun kaddamar da hari na tsakar dare kan Hamas a tsakiyar Gaza, inda suke nausawa yankunan da ke wajen sansanin 'yan gudun hijira na Nuseirat wanda ayyukan!-->…
Read More...
Read More...
Kamfanonin jirage da dama sun ɗauki matakin kauracewa sararin samaniyar Iran
Kamfanonin jirage da dama sun ɗauki matakin kauracewa sararin samaniyar Iran, a daidai lokacin da rikici ke kara kamari a yankin.
Jirgin Qantas na Australia da Lufthansa na Jamus na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƙwararrun sojin Rasha sun isa jamhuriyar Nijar domin horas da sojojin kasar
Ƙwararrun sojin Rasha sun isa jamhuriyar Nijar domin horas da sojojin kasar, a daidai lokacin da Moscow ke ci gaba da ƙarfafa tasirinta a yankin Sahel na yammacin Afirka da ke fama da!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan bindiga sun yi garkuwa da wani dan jarida kuma wakilin gidan talabijin na Channels
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da wani dan jarida kuma wakilin gidan talabijin na Channels, Joshua Rogers, a gidansa da ke Rumuosi a karamar hukumar Obio/Akpor ta jihar Ribas a daren!-->…
Read More...
Read More...
Dalibai biyu na Jami’ar Tarayya ta Wukari da aka sace sun sami ‘yanci
Shugabar sashen yada labarai ta jami’ar, Mrs Ashu Agbu, ce ta bayyana hakan a cikin sakon WhatsApp da ta aike wa wakilinmu a yau Juma’a.
Sai dai ba ta bayar da cikakken bayani kan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jiragen Yaƙin Sojin Saman Najeriya sun yi wa sansanin ’yan ta’adda uku ruwan bama-bamai
Jiragen Yaƙin Sojin Saman Najeriya, sun yi wa sansanin ’yan ta’adda uku ruwan bama-bamai, inda suka hallaka da dama a Jihar Zamfara.
Wannan na cikin wata sanarwa da kakakin rundunar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An gano wasu matasa da ke yunkurin tayar da tarzoma a lokacin bukukuwan Sallah
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta gano wasu matasa da ke yunkurin tayar da tarzoma a lokacin bukukuwan Sallah.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar, Muhammad Usaini Gumel ne ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bello Bodejo ya musanta alakanta Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa da halin da yake ciki
Shugaban kungiyar Miyetti Allah Kautal Hore da ake tsare da shi, Bello Bodejo ya musanta alakanta Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa da halin da yake ciki a yanzu a hannun!-->…
Read More...
Read More...