Browsing Category
Tsaro
An san wadanda suka shiga masallaci, suka kashe masu sallah a jihar Katsina
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Jibiya/Kaita a Jihar Katsina, Hon. Sada Soli Jibiya, ya bayyana cewa an san ‘yan bindigar da suka kai hari masallaci suka kashe mutane fiye!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar hisba ta jihar Kano zata aurar da tubabbun ‘yan daba
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana shirin ta na ɗaukar nauyin auren wasu matasa da suka ajiye makamai tare da yin alkawarin barin ayyukan daba da tashin hankali.
Kwamandan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan bindiga sun kaiwa tsohon dan takarar gwamna na Zamfara hari Dr Sani Shinkafi jiya a Abuja
Dr. Sani Abdullahi Shinkafi ya bayyana cewa harin ya auku ne jim kadan bayan sallar Juma’a a hanyarsa ta dawowa gida, cewar Leadership.
Majiyoyi suka ce lamarin ya faru ne jim kaɗan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar DSS a Najeriya ta kama shugaban ƙungiyar ta’addanci ta Mamudawa a jihar Neja
Kafin kamen nasa Abubakar shine shugaban ƙungiyar da tuni ta fara kai hare-harenta a yankin ƙaramar hukumar Borgu ta jihar Neja da wasu sassan jihar Kwara.
Bago ya ce jami’an tsaron!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yansanda sun kama wani fasto kan zargin lakaɗawa yara duka a jihar Ribas
Rundunar ƴansanda a jihar Ribas ta kama wani fasto da wasu ma'aikatansa biyu a jihar Ribas, kan zargin lakaɗawa yara duka lokacin wani taro da aka kwatanta da "taron tsarkakewa".
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sabbin jami’o’i masu zaman kansu guda tara a faɗin…
Gwamnatin tarayya ta amince da kafa sabbin jami'o'i masu zaman kansu guda tara a faɗin Najeriya
Ministan Ilimi, Dakta Tunji Alausa, ne ya sanar da hakan ranar Laraba, yayin da yake!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kama fursunoni 7 da suka tsere daga gidan yarin jihar Nasarawa
Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce ta kama bakwai daga cikin ɗaurarru 16 da suka tsere daga gidan yari na garin Keffi a jihar Nasarawa.
Wata sanarwa da hukumar ta!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƴan sanda sun cafke mutum 2 a jihar Ogun dauke da koƙon kan mutane 3
Rundunar ‘yan sandan Ogun ta fara tuhumar wasu mutane biyu, Kadir Owolabi da Jamiu Yisa, bayan an kama su da kokon kan mutane uku a yankin Ijebu na jihar. 'Yan sanda sun fara kama!-->…
Read More...
Read More...
Ba zan yi sulhu da ‘yan bindiga ba – Umar Bago
Gwamnan jihar Neja, Muhammad Umaru Bago, ya yi alwashin ba zai yi sulhu da ‘yan bindiga ba, yana jaddada cewa hakan ba abu ne da za a amince da shi ba, don haka zai nemi shugaban kasa!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya da Indiya za su haɗa kai domin yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi
Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya, NDLEA da takwararta ta India, sun amince da ƙara haɗa kai wajen yaƙi da safarar muyigun ƙwayoyi tsakanin ƙasashen biyu.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...