Browsing Category
Labarai
Dangote na fuskantar ƙalubale daga wasu manyan ‘yan kasuwar man fetur
Masana’antar sarrafa mai mallakin shahararren dan kasuwar nan Alhaji Aliko Dangote na fuskantar ƙalubale daga wasu manyan ‘yan kasuwar man fetur da ke ƙin sayen kayayyakin man daga!-->…
Read More...
Read More...
Ɗan majalisar wakilan Najeriya daga Neja ya yi ƙaura daga jam’iyyar PDP mai adawa zuwa APC mai…
Ɗan majalisar wakilan Najeriya daga jihar Neja, Hon. Adamu Lokoja, ya sauya sheƙa daga jam'iyyar PDP zuwa APC. Adamu Lokoja yana wakiltar mazaɓar Suleja, Gurara da Tafa a majalisar!-->…
Read More...
Read More...
Rikici ya barke a cikin jam’iyyar APC a Jihar Legas
Ƴan takara da shugabannin jam’iyyar daga sassa daban-daban na ƙananan hukumomi da yankunan ci gaban ƙauyuka sun nuna ƙin amincewa da yadda wasu manyan kusoshin jam’iyyar ke ƙoƙarin!-->…
Read More...
Read More...
Sauya sheƙa bayan cin moriyar jam’iyya butulci ne – Kwankwaso
Tsohon gwamnan jihar Kano, sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya soki ƴan siyasar da ke sauya sheƙa bayan sun gama cin moriyar jam'iyyar, abin da ya bayyana da babban kuskure a siyasance.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya haramta sayar da man fetur a yankin Bama
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya haramta sayar da man fetur a yankin Bama da kewaye a kokarinsa na dakile matsalar tsaro, kamar yadda.
Gwamnan ya bayyana cewa wannan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnonin Arewa za Su Yi Taro na Musamman a Kaduna kan Matsalar Tsaro
Gwamnonin Arewa sun shirya wani muhimmin taro da za a gudanar a yau Asabar, 10 ga Mayu, 2025 a Kaduna. Rahotanni sun bayyanna cewa za a yi taron ne domin duba yadda za a shawo kan!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan sanda sun cafke wata dalibar jami’ar Ekiti (EKSU) bisa zargin yin Garkuwa da kanta
'Yan sandan Ekiti sun kama wata dalibar jami'a, Helen Kayode bisa zargin yin garkuwa da kanta don kawai ta debe wa saurayinta kewa Dalibar ta aika wa 'yar uwarta saƙon ƙarya cewa an yi!-->…
Read More...
Read More...
An kama mutum biyar bisa zargin kashe ƙaramar yarinya bayan garkuwa da ita
A Najeriya, Gwamnatin jihar Kano ta ce jam’ian tsaron farin kaya na DSS sun kama wasu mutane biyar da ake zargi da kisan wata ƙaramar yarinya mai suna Sakina Mamuda, a wani ƙauye da ke!-->…
Read More...
Read More...
An gurfanar da mutum 10 kan yi wata Yarinya nakasasshiya fyaɗe a Kaduna
Wacce aka yi wa fyaɗen an yi ta aikat fyaɗen a lokuta daban-daban ta hanyar yaudara da kuma lallashinta ta zuwa wurarensu daban-daban inda suke
Wata kotun majistare da ke titin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
ACF ta buƙaci ƴan Najeriya su shirya fuskantar ambaliya a bana
Ƙungiyar tuntuɓa ta arewacin Najeriya wato ACF ta yi kira ga gwamnati a dukkan matakai da ƴan ƙasar da su fara shirin fuskantar ambaliyar daminar bana.
Ƙungiyar ta bayyana haka ne a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...