Browsing Category
Labarai
Kasashen Afirka sun amince su yi magana da murya daya domin yaki da ta’addanci
Ministan Tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya ce kasashen Afirka sun amince su yi magana da murya daya domin yaki da ta'addanci da kuma dakatar da shigowar makamai a tsakanin kan!-->…
Read More...
Read More...
An tsare wani mataimakin ministan tsaron kasar Rasha bisa zargin karbar cin hanci
Timur Ivanov, wanda ke rike da mukamin tun shekara ta 2016, an tsare shi, in ji kwamitin binciken Rasha ba tare da bayar da wani karin bayani ba.
Kamfanin dillancin labarai na TASS!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An dakatar da Daraktan kwalejin Birnin Kudu da jami’in kula da harkokin abinchi na kwalejin
Kwamishinan ma’aikatar Ilmi mai zurfi na jihar Jigawa, Dr Isa Yusif Chamo ya bada umarnin dakatar da Daraktan kwalejin Birnin Kudu da kuma jami’in kula da harkokin abinchi na kwalejin!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Namadi yayi kira ga sabbin masu yiwa kasa hidima da aka turo jihar jigawa da su kasance…
Gwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi yayi kira ga sabbin masu yiwa kasa hidima da aka turo jihar jigawa da su kasance jakadu na gari da kuma bin dokoki a lokacin zamansu.
Gwamnan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar dokokin jihar Jigawa ta kafa kwamatin wucin gadi domin nazari kan dokar hukumar zabe
Majalisar dokokin jihar Jigawa ta kafa kwamatin wucin gadi domin nazari kan dokar hukumar zabe ta jiha da kuma dokar kananan hukumomi dan samar da mafita dangane dacewa ko rashin!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar PDP za ta gudanar da babban taronta a jihohi 25 domin zaben sabbin shugabanni
Jam’iyyar PDP za ta gudanar da babban taronta a jihohi 25 domin zaben sabbin shugabanni da sauran mambobin zartaswa.
Sakataren kungiyar na kasa Umar Bature ne ya bayyana hakan a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kananun yara 5 ne suka mutu sakamakon rashin iska a cikin motar da suka makale a jihar Neja
Yan sanda sun tabbatar da mutuwar wasu kananan yara biyar sakamakon rashin iska a cikin wata mota a garin Minna, Jihar Neja.
Yaran sun hada da mata hudu da namiji daya, ’yan uwa uku!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yan sanda a Jihar Kaduna sun kama wani babban mai sayar wa ’yan bindiga makamai
Dubun matashin mai shekaru 45 ta cika ne a kauyen Tsurutawa da ke kan hanyar Jos a Karamar Hukumar Lere ta Jihar Kaduna.
An kama shi ne dauke da bindigogi bakwai kirar gida da wasu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan bindiga da ke addabar al’umma sun ajiye makamansu bayan wata tattaunawar sulhu
Gwamnatin Filato ta ce wasu ’yan bindiga da ke addabar al’umomin karamar hukumar Wase da ke jihar sun mika mata bindigoginsu kirar AK47, bayan wata tattaunawar sulhu.
Mai bai wa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bobrisky ya ɗaukaka ƙara domin ƙalubalantar hukuncin kotun da ta aike dashi gidan gyaran hali
Fitaccen mai amfani da shafukan sada zumunta, Idris Olanrewaju Okuneye wanda aka fi sani da Bobrisky ya ɗaukaka ƙara domin ƙalubalantar hukuncin kotu da ta same shi da aikata laifuka!-->…
Read More...
Read More...