Browsing Category
Labarai
Kwamitin majalisar dattawa kan wutar lantarki ya gayyaci Ministan Lantarki na kasa
Kwamitin majalisar dattawa kan wutar lantarki ya gayyaci ministan lantarki na kasa, Adebayo Adelabu da hukumar kula da wutar lantarki ta ƙasar NERC da su bayyana a gabansa wani!-->…
Read More...
Read More...
Mutum takwas sun mutu a hatsarin mota a jihar Kogi
Mutum takwas ne suka rasa ransu a wani hatsarin mota a yankin Aloma a karamar hukumar Ofu na jihar Kogi.
Kwamandan hukumar kiyaye haɗura ta ƙasa reshen jihar Kogi Samuel Oyedeji ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An sallami wasu sojoji daga aiki bisa yin wata gagarumar sata a matatar manfetur ta Dangote
An sallami wasu sojoji da aiki bisa yin wata gagarumar sata da suka yi a matatar manfetur ta Dangote
Rundunar sojin Najeriya, a ranar Litinin, ta ce ta kori sojoji biyu, wadda ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ba ta kaimatakin da za’a kirkiri ‘yan sandan jihohi ba – Kayode Egbetokun
Sufeto Janar na ‘yan sandan kasa, Kayode Egbetokun, ya yi imanin cewa kasar nan ba ta kaimatakin da za'a kirkiri ‘yan sandan jihohi ba duk da dimbin kalubalen tsaro da ake fuskanta.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya na sa ran karɓar rancen dala biliyan 2.2 daga bankin duniya
Gwamnatin tarayya na sa ran karɓar rancen dala biliyan 2.2 daga bankin duniya da kuma wani tallafin daga bankin raya ƙasashen Afirka, AfDB.
Ministan kuɗi, Wale Edun ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya na sa ran karɓar rancen dala biliyan 2.2 daga bankin duniya
Gwamnatin tarayya na sa ran karɓar rancen dala biliyan 2.2 daga bankin duniya da kuma wani tallafin daga bankin raya ƙasashen Afirka, AfDB.
Ministan kuɗi, Wale Edun ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya ta bayyana buƙatar gaggawa ta ganin Cibiyar murƙushe ta’addanci a Afirka
Gwamnatin tarayya ta bayyana buƙatar gaggawa ta ganin Cibiyar murƙushe ta'addanci a Afirka ta kama aiki gadan-gadan a ƙoƙarin dukkan masu ruwa da tsaki a nahiyar na kawar da!-->…
Read More...
Read More...
Mamakon ruwan saman da aka shafe kwanaki ana yi ya janyo ambaliyar ruwa a kasar China
Hukumomi sun kwashe kusan mutane dubu 60 daga gidajensu da ke Guangdong yayin da mamakon ruwan saman da aka shafe kwanaki ana yi ya janyo ambaliyar ruwa a lardin da ke da mafiya yawan!-->…
Read More...
Read More...
An yi nasarar kashe wani da ake zargin kasurgumin dan bindiga ne a jihar Katsina
Rundunar tsaro ta hadin gwiwa karkashin rundunar ‘yan sandan jihar Katsina tare da hadin gwiwar sojoji, da jami’an Civil Defence, da kuma ‘yan banga sun yi nasarar kashe wani da ake!-->…
Read More...
Read More...
Akalla mutane 14 ne suka mutu a wani hatsarin mota da ya auku da yammacin jiya Lahadi a Kogi
Akalla mutane 14 ne suka mutu a wani hatsarin mota da ya auku tsakanin wasu motoci kirar Toyota guda biyu a yammacin jiya Lahadi a jihar Kogi.
Mutane 13 ne suka tsira da rayukansu a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...