Browsing Category
Labarai
Gwamnan jihar Zamfara ya yi alkawarin tsai da kudurin magance ma’aikatan da ke karbar albashi da…
Gwamna Dauda Lawal na Zamfara, ya yi alkawarin tsai da kudurin magance ma’aikatan da ke karbar albashi da yawa a ma’aikatan gwamnati.
Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Laraba!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kifewar jirgin ruwa yayi sanadiyyar mutuwar wasu dalibai 2 a jihar Kano
A ranar Larabar da ta gabata ne wasu dalibai biyu na kwalejin koyon aikin gona ta Audu Bako da ke Makoda suka nutse a dam din Thomas da ke jihar Kano a lokacin da suke kokarin!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya nuna rashin jindadinsa kan mafi karacin albashi na Naira 615,000
Shugaba Bola Tinubu ya nuna rashin jindadinsa kan mafi karacin albashi na Naira 615,000, ya bayyana hakan ne a jawabinsa yayin bikin ranar ma’aikata ta duniya na bana a Abuja.
Haka!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Burkina Faso ta dakatar da wasu kafafen watsa labarai da dama na Ƙasashen Yamma har sai baba ta gani
Burkina Faso ta dakatar da waɗansu daga cikinsuda kafafen watsa labarai da dama na Ƙasashen Yamma har sai baba ta gani.
Daga cikin waɗanda aka dakatar akwai jaridar Faransa ta Le!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Karyewar gada ta yi sanadiyyar mutuwar mutum 24 a lardin Guangdong na kudancin kasar China
Mutum 24 sun mutu a China bayan karyewar da gada ta yi a wata babbar hanya da ke lardin Guangdong na kudancin ƙasar.
Wani ɓangare ne na titin da ke kusa da wani tudu ne ya zaftare,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Isra’ila na dab da fara kai hare-hare birnin Rafah na kudancin Gaza ta ƙasa – Martin…
Babban jami'in ba da agaji na Majalisar Ɗinkin Duniya Martin Griffiths ya yi gargaɗin cewa duk da kiraye-kirayen da ƙasashen duniya ke yi wa Isra'ila na ta ƙyale birnin Rafah na!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnonin jahohin arewa sun bayyana damuwa bisa cigaba da karuwar rashin tsaro a shiyyar
Gwamnonin jahohin arewacin Najeriya sun bayyana damuwa bisa cigaba da karuwar matsalolin sace-sacen jama a, da rashin shigar yara makaranta rashin tsaro da sauran matsalolin da suke da!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya ta shirya tsaf domin bayar da cikakkiyar dama ga matatar man fetur ta Dangote
Gwamnatin Tarayya ta sanar da cewar ta shirya tsaf domin bayar da cikakkiyar dama ga matatar man fetur ta Dangote wadda zata na tace gangar danyen mai dubu 650 a duk rana.
Gwamnatin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Najeriya a yanzu ta yi kaurin suna wajen samar da tsare-tsaren takurawa talaka –…
Tsoshon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ya shiga sahun masu tausayawa ma’aikatan Najeriya, inda ya ce, suna aiki karkashin gwamnatin da tai kaurin suna wajen samar da!-->…
Read More...
Read More...
Rayuwar ‘yan Najeriya ta shiga cikin matsanancin halin kunci karkashin gwamnatin Tinubu –…
A yayin da Najeriya ta shiga sahun sauran kasashen duniya wajen murnar zagayowar ranar ma’aikata, Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC, da Kungiyar ‘Yankasuwa, TUC, sun bayyana rayuwar!-->…
Read More...
Read More...