Yadda Garin Jos Ya Kasance Bayan An Sa Dokar Takaita Zirga-Zirga Labarai By Aliyu Abubakar Last updated Mar 31, 2026 0 138 Share Kalli yadda garin Jos ya kasance bayan Gwamnatin Jihar Filato ta sanya dokar takaita zirga-zirga na tsawon sa’o’i 48 a garin Jos sakamakon harin ’yan bindiga da ya yi ajalin mutane 27 a yankin Unguwar Rukuba a daren ranar Lahadi Share this:TwitterFacebookTelegramPrintLinkedInWhatsAppPinterestLike this:Like Loading... Related 0 138 Share