Browsing Category
Labarai
An kama wasu masu garkuwa da mutane uku a yankin Lankaviri dake jihar Taraba
Sojojin Najeriya da aka tura domin yaki da ta'addanci da masu tayar da kayar baya a arewa maso gabas da arewa ta tsakiya, sun sanar da kama wasu masu garkuwa da mutane uku a yankin!-->…
Read More...
Read More...
UNICEF da kungiyar editoci ta Najeriya sun sa hannu kan yarjejeniyar kare hakkokin yara a Najeriya
Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar editoci ta Najeriya sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya domin kare hakkoki da jin dadin yara a Najeriya.
Anyi wannan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Al’ummar Indiya sun fara kaɗa kuri’a a zaɓen da aka kasa gida bakwai cikin makonni shida
Al'ummar Indiya sun fara kaɗa kuri'a a zaɓen da aka kasa gida bakwai cikin makonni shida, inda kusan mutane biliyan ɗaya suka cancanci kaɗa ƙuri'a.
Jam'iyyar BJP mai mulki ƙarƙashin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Jami’an ‘yan sanda a Katsina sun dakile wani hari da aka kai garin Sabuwa dake jihar
Jami’an ‘yan sanda a Katsina sun dakile wani hari da aka kai garin Sabuwa, dake jihar, inda suka kashe wani da ake zargin dan fashi ne.
Kakakin rundunar ‘yan sandan, ASP Abubakar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Rundunar sojin Najeriya ba za ta tsagaita ba wajen kawar da masu aikata miyagun laifuka
Babban hafsan sojin kasa, Laftanar Janar Taoreed Lagbaja, ya ce rundunar sojin Najeriya ba za ta tsagaita ba wajen kawar da ‘yan ta’adda, masu garkuwa da mutane da sauran masu aikata!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Bola Tinubu ya amince da wasu tsare-tsare guda uku don inganta fannin ilimi a kasar nan
Tsarin zai yi wa fannin ilimi gabaki daya garambawul don inganta koyo da bunkasa fasaha, da kara yawan shigar da yara da kuma tabbatar da tsaro.
Ajuri Ngelale, mai ba shugaban kasa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Nasarawa ta dakatar da duk wata Ƙungiyar ’yan banga a jihar
Gwamnatin jihar Nasarawa ta dakatar da duk wata Ƙungiyar ’yan banga da ke aiki a faɗin ƙananan hukumomi 13 na jihar.
Gwamnatin jihar ta kuma haramta duk wata ƙungiya, ko!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
EFCC sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello da ke Abuja
Jami’an Hukumar Yaki da masu karya tattalin arziki (EFCC) sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Bello da ke Abuja.
Wani babban jami’in EFCC da ya bukaci wakilin namu ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kwamitin gudanarwa na jam’iyyar PDP a Najeriya ya bayyana goyon bayansa ga Umar Damagum
Kwamitin gudanarwa na jam'iyyar PDP a Najeriya ya bayyana goyon bayansa ga shugaban jam'iyyar na ƙasa na riƙon ƙwarya, Umar Damagum.
Sakataren harkokin watsa labarai najam'iyyar,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
MƊD za ta ƙaddamar da asusun neman taimako domin samar da kayan agaji ga Falasɗinawa a Gaza
Majalisar Ɗinkin Duniya za ta ƙaddamar da asusun neman taimako na kusan dala biliyan uku, domin samar da kayan agaji ga Falasɗinawa a Gaza da yankin Gaɓar Kogin Jordan da Isra'ila ta!-->…
Read More...
Read More...