Browsing Category
Labarai
Bola Ahmed Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Shugaban Kasar Chadi
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis ya karɓi baƙuncin takwaransa na ƙasar Chadi, Mahamat Idriss Déby, a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja.
Taron ya samu halartar Mai Ba!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
MDD Ta Buƙaci Amurka da Isra’ila Su Dakatar da Yaƙi da Iran
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya (MDD), António Guterres ya buƙaci a dakatar da yaƙin da ake yi tsakanin Amurka da Isra'ila da Iran nan take.
Ya koka kan yadda yaƙin ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yadda Jigon APC Daga Kano Ya Rasu A Otel A Abuja
Wani babban jigo a Jam’iyyar APC daga Jihar Kano, Barista Abdulsalami Ginsau, ya riga mu gidan gaskiya a otel Chida da ke Birnin Tarayya, Abuja.
Marigayi Ginsau, wanda lauya ne kuma!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An Kashe Mutum Biyu, Wasu Sun Jikkata A Sabon Hari A Filato
’Yan bindiga sun sake kai wani sabon hari a unguwar Ban da ke maƙwabtaka da Kwalejin Fasaha ta Jihar Filato, inda suka hallaka mutum biyu tare da jikkata wasu da dama.
Rahotanni sun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sojoji Sun Ceto Mutane Uku da Aka Sace A Borno
Sojojin Operation Haɗin Kai sun ceto fararen hula uku da aka sace tare da ƙwato harsasai a lokacin wani samame akan ’yan ta’adda a ƙaramar hukumar Bama da ke jihar Borno.
Majiyoyin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
NSCDC Ta Tura Jami’ai Don Tabbatar da Tsaro A Gombe
Rundunar Tsaron farin kaya ta Sibil Difense NSCDC a Jihar Gombe, ta tura jami’ai 726 zuwa muhimman wurare a faɗin jihar domin tabbatar da zaman lafiya da tsaro yayin bukukuwan Easter.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Samar da Tsaro Ba Aikin Gwamnatin Tarayya Ba Ne Kawai
Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu ya ce “kare rayukan al’umma da dukiyoyinsu ba aiki ne na gwamnatin tarayya kawai ba’’, inda a dalilin hakan ne ya ce gwamnatinsa ke ƙoƙarin ganin ta!-->…
Read More...
Read More...
ADC Ta Buƙaci A Cire Shugaban INEC Ba Tare da Bata Lokaci Ba
Jam'iyyar adawa ta ADC a Najeriya ta buƙaci a cire shugaban hukumar zaɓen ƙasa INEC, Farfesa Joash Amupitan.
ADC ta ce hukumar ta koma ƴan amshin shatar jam'iyya mai mulki ta APC,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Isra’ila Ta Ce Za Ta Ruguje Wasu Kauyuka A Lebanon
Ministan tsaron Isra'ila ya ce sojojin Isra'ila za su ruguza dukkanin gidaje a kauyukan Lebanon da ke kusa da kan iyakar Isra'ila.
Isreal Katz ya ce sojojin za su ci gaba da iko da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Trump Ya Caccaki Birtaniya Kan Gaza Kwato Mashigar Hormuz
Shugaba Trump ya caccaki Birtaniya da sauran kasashen da ke fama da karancin mai saboda yakin da ake yi da Iran.
Ya ce su tashi su ƙwato wa kansu hakki ta hanyar koƙarin buɗe!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...