Browsing Category
Tattalin Arziki
Shugaba Tinubu ya kaddamar da sabbin taraktoci guda 2000 don bunkasa harkar noma a fadin kasar
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da sabbin taraktoci na zamani guda dubu 2,000 domin bunƙasa harkokin noma da ƙara samar da abinci a faɗin ƙasar nan.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ne!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƙungiyar NLC tana tattara bayanan jihohin da har yanzu ba su fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi…
Ƙungiyar Ƙwadago ta kasa, NLC, ta ce tana tattara bayanan jihohin da har yanzu ba su fara biyan sabon mafi ƙarancin albashi na naira dubu saba’in ba ga ma’aikata.
Mataimakin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Zamfara ta bullo da tsarin da zai koyar da ‘yan jihar ƙwarewar fasahar zamani
Jihar Zamfara ta zama jiha ta farko a kasar nan da ta bullo da tsarin Zamfara Digital Learning Framework (ZDLF), wanda aka ƙirƙira don koya wa al’umma ƙwarewar zamani da za su taimaka!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ta shigo da danyen man fetur na sama da naira tiriliyan 1.19 a cikin watanni uku
Rahoton Hukumar Kididdiga ta Kasa ya bayyana cewa Najeriya ta shigo da danyen man fetur na sama da naira tiriliyan 1.19 a cikin watanni uku na farkon wannan shekarar, saboda karancin!-->…
Read More...
Read More...
Nijeriya na daga cikin Kasashe 12 da Ke fuskantar barazanar Yunwa
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana Nijeriya da wasu kasashe 11 a matsayin wadanda ke fuskantar hadarin yunwa mai tsanani, matukar ba a dauki matakan gaggawa ba.
A wani rahoto da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Matatar Dangote zata fara rarraba man fetur da dizal a duk faɗin kasar nan tun daga ranar 15 ga…
Matatar Dangote ta sanar da cewa zata fara rarraba man fetur da dizal a duk faɗin kasar nan tun daga ranar 15 ga Agusta, 2025. Wannan shiri zai baiwa masu sayarwa, da ‘yan kasuwa, da!-->…
Read More...
Read More...
Gwanatin Tarayya ta himmatu wajen inganta karfin sashen Fetur da Gas
Shugaban Kwamitin Majalisar Dattawa kan abubuwan cikin gida, Sanata Joel Onowakpo Thomas, ya sake tabbatar da kudurin Shugaban kasa Bola Tinubu na bunkasa karfin sashin fetur da iskar!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya tana ɗaukar manyan matakai domin farfaɗo da tattalin arzikin kasar –…
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Alhaji Mohammed Idris, ya ce Gwamnatin Tarayya tana ɗaukar manyan matakai domin farfaɗo da tattalin arzikin kasar, dawo da ƙwarin gwiwar masu!-->…
Read More...
Read More...
Kuɗin da Najeriya ke kashewa wajen shigo da man fetur daga ƙasashen waje ya ragu da fiye da naira…
Hukumar ƙididdiga ta kasa, NBS ta ce kuɗin da Najeriya ke kashewa wajen shigo da man fetur daga ƙasashen waje ya ragu da fiye da naira tiriliyan biyu.
Cikin wani sabon rahoto da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar NSCDC da TCN sun hada karfi da karfe domin dalike ayyukan zagon kasa ga kayyayakin wutar…
Hukumar NSCDC da Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na kasa wato TCN sun kulla sabuwar kawance domin kare kayayyakin wutar lantarki daga masu yi wa gwamnati zagon ƙasa.
A wani jawabi!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...