Browsing Category
Tattalin Arziki
Rayuwar ‘yan Najeriya ta shiga cikin matsanancin halin kunci karkashin gwamnatin Tinubu –…
A yayin da Najeriya ta shiga sahun sauran kasashen duniya wajen murnar zagayowar ranar ma’aikata, Kungiyar Kwadago ta Najeriya, NLC, da Kungiyar ‘Yankasuwa, TUC, sun bayyana rayuwar!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar NUJ ta shawarci gwamnatin tarayya da ta kawo karshen matsalar karancin man fetur
Kungiyar ‘yan jarida ta kasa NUJ, reshen jihar Oyo ta shawarci gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ta samar da mafita mai dorewa kan matsalar!-->…
Read More...
Read More...
Za’a kammala aikin gyaran matatar mai ta Kaduna a karshen shekarar 2024
Hukumar gudanarwar kamfanin man fetur ta kasa ta ce za a kammala aikin gyaran matatar mai ta Kaduna a karshen shekarar 2024 bayan shafe shekaru matatar tana rufe saboda rashin kulawa.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Japan za ta taimakawa ƙananan ma’aikata a Najeriya domin samar da shinkafa
Gwamnatin tarayya ta sanya hannu kan wata yarjejeniyar da za ta taimaka wajen samar da irin shinkafa mai inganci tsakaninta da Japan.
Ministan kasafin kudi da tsare-tsare Atiku!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnati na shirin farfado da masaku da nufin bunkasa noman auduga da samar da tufafi
Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirinta na farfado da masaku da nufin bunkasa noman audug`a da samar da tufafi da kuma rage dogaro da kayan sakashen waje.
Ministar Masana’antu,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya na sa ran karɓar rancen dala biliyan 2.2 daga bankin duniya
Gwamnatin tarayya na sa ran karɓar rancen dala biliyan 2.2 daga bankin duniya da kuma wani tallafin daga bankin raya ƙasashen Afirka, AfDB.
Ministan kuɗi, Wale Edun ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin tarayya na sa ran karɓar rancen dala biliyan 2.2 daga bankin duniya
Gwamnatin tarayya na sa ran karɓar rancen dala biliyan 2.2 daga bankin duniya da kuma wani tallafin daga bankin raya ƙasashen Afirka, AfDB.
Ministan kuɗi, Wale Edun ne ya bayyana!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kungiyar Kwadago tace za ta matsa lamba kan aiwatar da sabon mafi karancin albashi
Kungiyar Kwadago ta kasa tace za ta matsa lamba wa gwamnoni da shugabannin kananan hukumomin da suka kasa aiwatar da sabon mafi karancin albashi.
Ma’ajin kungiyar kwadagon Hakeem!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar Kwastam ta kama shinkafar kasar waje guda 212 wanda kudinsu ya haura N126m
Hukumar Kwastam ta Najeriya reshen jihar Kebbi ta kama wasu kayayyaki da suka hada da buhunan shinkafar kasar waje mai nauyin kilo giram 50 guda 212 wanda kudinsu ya haura N126m.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
EFCC sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello da ke Abuja
Jami’an Hukumar Yaki da masu karya tattalin arziki (EFCC) sun kai samame gidan tsohon gwamnan jihar Kogi Bello da ke Abuja.
Wani babban jami’in EFCC da ya bukaci wakilin namu ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...