Browsing Category
Tattalin Arziki
Gwamnan Hon. Mai Mala Buni ya kaddamar da shirin Dashen Bishiyoyi Na Shekarar 2025
Gwamnan jihar Yobe, Hon. Mai Mala Buni ya kaddamar da shirin dashen bishiyoyi na shekarar 2025 a Damaturu babban birnin jihar.
Gwamna Buni ya kuma yi gargadi game da sare itatuwa ba!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta kuma kai tsaye ga gidajen mai a fadin Najeriya
Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta kuma kai tsaye ga gidajen mai a Najeriya daga yau, matakin da ake sa ran zai kawo sauyi a harkar man fetur ta ƙasar.
Kamfanin ya ce!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa (NLC) ta bawa gwamnati wa’adin kwana 7 ta mayar wa da ma’aikata…
Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa (NLC) ta baiwa gwamnatin tarayya wa’adin kwanaki bakwai domin ta mayar da duk wasu kuɗaɗen ma’aikata da ake zargin an karkatar daga Asusun NSITF tare da!-->…
Read More...
Read More...
Mohammed Malagi ya ce tattalin arzikin Najeriya yana samun tagomashi a idon duniya
Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a a Nijeriya, Mohammed Idris Malagi ya ce tattalin arzikin Najeriya yana samun habbaka da yabo daga manyan cibiyoyin kimanta tattalin arziki!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Najeriya tana sa ran samun kimanin Naira biliyan 300 a duk shekara daga noman dabino a…
Ta ce tana fatan samun wannan kuɗaɗen shiga ne daga rabon irin dabino guda miliyan biyar da ta samar ga manoma a wannan shekara ta 2025.
Darakta-Janar na Hukumar Yaƙi da Kwararowar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Dattawa Ta Kasa Ta Ƙara Zafafa Binciken NNPCL Kan ₦210 Tiriliyan – Farfesa Iledare
Masanin harkokin makamashi, Farfesa Wumi Iledare, ya bayyana cewa Majalisar Dattawa ta Ƙasa na ƙoƙarin zafafa da tayar da jijiyar wuya a kan binciken da take gudanarwa game da rashin!-->…
Read More...
Read More...
Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a jihar Legas na tsawon kwana 25
Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na iya fuskantar katsewar wuta daga ranar Litinin, yayin da kamfanin rarraba wutar Lantarki na Najeriya (TCN) zai fara aikin gyare-gyaren a!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya kafa kamfanin zuba jari da raya yankin Kudu maso Gabas tare da zuba jarin farko na Naira…
Tinubu ya amince da kafa kamfanin zuba jari da raya yankin Kudu maso Gabas tare da zuba jarin farko na Naira Biliyan 150bn a kamfanin don soma aiki.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tallafin wutar lantarki da gwamnati ke bayarwa ya tashi daga biliyan 610 zuwa tiriliyan 1.94 daga…
Tallafin da gwamnatin tarayya ke bayarwa ga bangaren wutar lantarki a Najeriya ya haura kashi 219 cikin ɗari, inda ya tashi daga naira biliyan 610 a shekarar 2023 zuwa naira tiriliyan!-->…
Read More...
Read More...
Za a iya samun ambaliyar ruwa a Jahohi guda tara a Najeriya
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama a wasu yankunan ƙasar.
Nimet ta kuma gargaɗi mazauna wasu yankunan jihohin arewacin ƙasar tara su!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...