Browsing Category
Siyasa
Sanata Abdul’Aziz Yari ya bukaci al’ummar Musulmi da su yi amfani da lokacin Ramadan wajen yi wa…
Sanata Abdul’Aziz Yari jam’iyyar APC daga jihar Zamfara, ya bukaci al’ummar Musulmi da su yi amfani da lokacin Ramadan wajen yi wa Shugaba Bola Tinubu addu’a, domin daidaita tsaro da!-->…
Read More...
Read More...
Shugaba Tinubu ya nemi gwamnonin jihohi da su yi watsi da sabanin siyasa su hada kai wajen gina kasa
Shugaban kasa Bola Tinubu ya yi kira ga gwamnonin jihohi da su yi watsi da sabanin siyasa su hada kai da gwamnatin tarayya wajen gina kasa.
Tinubu ya yi wannan kiran ne a lokacin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ba na tsoron mutuwa tunda na haura shekaru 60 a duniya – Remi Tinubu
Uwargidan shugaban kasa, Remi Tinubu, ta ce ba ta tsoron mutuwa saboda tana da shekaru sama da 60 a yanzu.
Ta bayyana hakan ne a jiya Talata yayin da take mayar da martani ga!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Firaiminstan Chadi ya sanar da aniyarsa ta tsayawa takarar shugabancin ƙasar
Firaiminstan Chadi wanda gwamnatin sojin ƙasar ta bai wa muƙamin, Succès Masra ya sanar da aniyarsa ta tsayawa takarar shugabancin ƙasar, mako guda bayan shugaban mulkin sojin ƙasar,!-->…
Read More...
Read More...
Nan ba da jimawa ba kasar nan za ta shawo kan kalubalen da take fuskanta – Ganduje
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dr Abdullahi Ganduje, ya ce nan ba da jimawa ba kasar nan za ta shawo kan kalubalen da take fuskanta, bisa la’akari da cigaban da aka samu a baya-bayan!-->…
Read More...
Read More...
Kamata yayi a zargi Janar Muhammadu Buhari kan yadda ya mulki Najeriya – Muhammadu Sanusi
Tsohon gwamnan babban bankin kasa CBN Muhammadu Sanusi yace maimakon yan najeriya su rika dora alhakin matsin tattalin arzikin da ake fuskanta, kamata yayi a zargi tsohon shugaban kasa!-->…
Read More...
Read More...
Jam’iyyar PRP ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta shawo kan matsalar tattalin arziki
Jam’iyyar People’s Redemption Party, PRP, ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta shawo kan matsalar tattalin arziki da tabarbarewar matsalolin tsaro a kasar nan.
Mukaddashin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
INEC ta bayar da takardar shaidar cin zabe ga wadanda suka yi nasara a zaben da aka yi ranar Asabar
A ranar Larabar da ta gabata ne Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC), ta bayar da takardar shaidar cin zabe, ga wadanda suka yi nasara a zaben da aka yi a ranar Asabar.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ecowas ta bayyana damuwarta kan ɗage zaɓen shugaban ƙasar Senegal
Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Afirka ta Yamma, Ecowas ta bayyana damuwarta kan matakin da hukumomin ƙasar Senegal suka ɗauka na ɗage zaɓen shugaban ƙasar da aka shirya!-->…
Read More...
Read More...
Fadar shugaban kasa ta bukaci Atiku da ya kawo hanyar magance matsalolin da suka dabaibaye kasar
Fadar shugaban kasa ta bukaci dan takarar shugaban kasa na zaben daya gabata a jam’iyyar PDP Atiku Abubakar da ya kawo hanyar magance matsalolin da suka dabaibaye kasar wanda ta fi!-->…
Read More...
Read More...