Browsing Category
Siyasa
Al’ummar ƙasar Malawi Na Jefa ƙuri’a a Zaɓen Shugaban ƙasa Dana ƴanmajalisa Bayan…
Al'ummar ƙasar Malawi na jefa ƙuri'a a zaɓen shugaban ƙasa da na ƴanmajalisar dokoki, bayan shekara biyar da ƙasar ta yi tana fuskantar matsalar tattalin arziki.
Shugaba Lazarus!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Honarabul Abdussamad Dasuki ya nuna damuwa kan yadda ‘yan ta’adda ke ci-gaba da kisan al’umma a…
Dan majalisar Tarayya da ke wakiltar mazaɓar Kebbe/Tambuwal a majalisar wakilai, Honarabul Abdussamad Dasuki ya nuna damuwa kan yadda ‘yan ta’adda ke ci-gaba da kisan al’umma ba!-->…
Read More...
Read More...
Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsira Bayan Ayarinsa Sunsamu Mummunan Hatsari a Hanyar Maigatari
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Jigawa Rt. Hon. Haruna Aliyu Dangyatin, ya tsallake rijiya da baya, bayan da ayarinsa suka yi mummunan hatsari a kan hanyar zuwa karamar hukumar!-->…
Read More...
Read More...
Goodluck Jonathan Ya Halarci Taron Tattaunawar Dimokuraɗiyya a Ghana Don Tattauna Makomar Siyasa a…
Tsohon Shugaban Ƙasa, Goodluck Jonathan, ya isa birnin Accra, na Ƙasar Ghana, domin halartar taron Democracy Dialogue na 2024 da Gidauniyarsa ta shirya tare da haɗin gwiwar gwamnatin!-->…
Read More...
Read More...
Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Da Martani Kan Atiku Abubakar Ta Ce Najeriya Na Samun Ci Gaba a…
Fadar Shugaban Ƙasa ta soki tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar, bisa cewa ’yan Nijeriya na fama da yunwa da kuma tashin hankali.
Atiku ya kwatanta halin da ake ciki a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Yan Majalisa Ne Kadai Ke Da Hurumin Dawo Da Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan
Ofishin magatakardar majalisar tarayya ya fayyace iya matsayinsa kan rikicin da ya dabaibaye dakatarwar da aka yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, inda ya ce, ‘yan majalisar ne kadai!-->…
Read More...
Read More...
SHUGABAN KASA TINUBU YA YANKE HUTUN DA YAJE KASASHEN FARANSA DA BIRTANIYA, ZAI DAWO ABUJA A YAU…
Shugaban kasa Bola Tinubu ya kammala hutun aikinsa kafin lokacin da aka tsara kuma zai dawo Abuja a yau Talata 16 ga Satumba, 2025, domin ci gaba da aikinsa.
A cewar wata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Uba Sani Ya Gargaɗi Makarantu Masu Zaman Kansu da Su Guji Yin ƙarin Kuɗin Makaranta
Gwamnatin jihar Kaduna ta gargaɗi makarantu masu zaman kansu a faɗin jihar da su guji yin ƙarin kuɗin makaranta ba tare da sahalewar gwamnati ba.
Cikin wata sanarwa da babbar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Abba Kabir Yusuf Ya Kaddamar da Majalisar Shura Ta Jihar Domin Tallafa Wa Gwamnati da Shawarwari
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kaddamar da Majalisar Shura ta jihar domin tallafa wa gwamnati da shawarwari kan batutuwan da suka shafi gyaran tarbiyya da kyautata dabi’un!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Dokokin Jigawa Ta Kai Rangadin Kananan Hukumomi 26 Don Tantance Harkokin Mulki da Kudi
Kwamatin kananan hukumomi na majalisar Dokokin jihar Jigawa ya Kai rangadi kananan hukumomi 26 kawo yanzu a kokarin da majalisa ke yi na tantance sha'anin mulki da harkokin Kudi a!-->…
Read More...
Read More...