Browsing Category
Siyasa
NULGE Reshan Birniwa Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni Don Jagorantar ƙungiya Na Shekaru Huɗu Masu Zuwa
Ƙungiyar ma’aikatan ƙananan hukumomi ta Najeriya (NULGE), reshen ƙaramar hukumar Birniwa, ta gudanar da zaɓen sabbin shugabanni da za su jagoranci ayyukan ƙungiyar na tsawon shekaru!-->…
Read More...
Read More...
FADAR SHUGABAN KASA TA FITAR DA JERIN WADANDA BA ZA SU BIYA HARAJI BA, A FADIN KASAR NAN
Fadar shugaban kasa ta fitar da jerin wadanda ba za su biya haraji ba, a fadin kasar nan.
A wata hira da aka yi da Shugaban kwamitin gyaran haraji, Mr Taiwo Oyedele a tashar!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sanata Dino Melaye Ya Ce Ganin Yadda Gwamnatin Tinubu Ke Cin Bashi Nan Gaba Kadan Zata Iya Ciyo…
Tsohon ɗantakarar gwamnn jihar Kogi, Sanata Dino Melaye ya ce ganin yadda gwamnatin tarayya a ƙarƙashin Bola Tinubu ke cin bashi, yana ganin gwamnatin nan gaba za ta iya cin bashi daga!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Uba Sani Ya Bayyana Cewa Talauci da Rashin Aikin Yi Ne Tushen Matsalar Tsaro A Arewa
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya bayyana cewa talauci, rashin aikin yi, karancin makarantu, asibitoci da harkokin kasuwanci a yankunan karkara a matsayin tushen aikata laifuka,!-->…
Read More...
Read More...
Shahararrun Masana da ‘Yan Siyasa Za su Ƙaddamar da Kungiyar ADD Don Tsaftace Demokaraɗiyya a…
Manyan masana da shugabannin fannoni daban-daban na Najeriya, ciki har da Farfesa Pat Utomi, tsohon Shugaban INEC Farfesa Attahiru Jega da tsohuwar Ministar Ilimi, Dr. Oby Ezekwesili,!-->…
Read More...
Read More...
Nasiru El-Rufa’i, Ya Shigar da ƙorafi Ga Hukumar Kula da ƴansanda Kan Zargin ƴansandan Jihar…
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufa'i, ya shigar da ƙorafi ga hukumar kula da ƴansanda kan zargin ƴansandan jihar da cin zarafi.
El-Rufai ya ce cin zarafin ya haɗa da aikata!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shettima Ya Bayyana Alhini Kan Harin Bama, Ya Jaddada Goyon Bayan Gwamnati Ga Ƙoƙarin Kawo Ƙarshen…
Mataimakin Shugaban Kasa, Kashim Shettima, ya bayyana matuƙar alhini ga gwamnatin jihar Borno da mutanen Darajamal kan harin ‘yan bindigar da ya yi sanadiyyar rayukan mutane da dama a!-->…
Read More...
Read More...
MAJALISAR WAKILAI TA NUNA DAMUWA KAN KARUWAR BASUKAN DA AKE BIN NAJERIYA
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajudeen, ya bayyana damuwa kan karuwar tarin basukan da Najeriya ke karbowa wanda yace ya wuce gona da iri a doka, yana mai cewa hakan na zama!-->…
Read More...
Read More...
Jama’a su rika kare da kuma kula da ayyukan gwamnati a yankunansu – Akpabio
Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bukaci al’ummar Najeriya da su rika kare da kula da ayyukan raya ƙasa da gwamnati ke aiwatarwa a yankunansu.
Akpabio, wanda!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tarayya Ta ƙaddamar da Aikin Gyaran Na’urar Tiransimita Mai Gajeren Zango
Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da aikin gyaran na’urar tiransimita mai gajeren zango (shortwave) ta gidan rediyon Muryar Nijeriya (VON) mai ƙarfin kilowat 250 TX2 a tashar da ke unguwar!-->…
Read More...
Read More...