Browsing Category
Siyasa
Kotu a Kasar Mali Ta Buƙaci a Dakatar da umurnin Soke Jami’iyyun Siyasa da Gwamnatin Mukin Sojin…
Wata kotu a kasar Mali ta buƙaci a dakatar da aiwatar da umurnin soke jami’iyyun siyasa da gwamnatin mukin sojin ƙasar ta yi.
Zaman kotun wanda ya gudana a gunduma ta ɗaya da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Malam Umar Namadi, ya Rantsar da Sabbin Mambobin Dindindin 2 Na Hukumar Kula da Ma’aikatan…
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya rantsar da sabbin mambobin dindindin biyu na Hukumar Kula da Ma’aikatan Jihar, inda ya bukace su da su kasance masu bin ka’ida da gaskiya a!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jahar Kano ta musanta zargin satar Biliyan 6.5
Gwamnatin jihar Kano ta musanta zargin cewa babban daraktan kula da harkokin gidan gwamnati, Abdullahi Ibrahim Rogo ya karkatar da kudi naira biliyan 6.5 daga asusun jihar, inda ta!-->…
Read More...
Read More...
Daruruwan Mambobin APC a Gada, Sokoto Sun Sauya Sheka Zuwa ADC, Sun Danganta Matakin da Rashin Tsaro…
Ɗaruruwan mambobin jam’iyyar APC mai mulki a ƙaramar hukumar Gada ta jihar Sokoto sun fice daga jam’iyyar, sun koma jam’iyyar ADC, suna danganta dalilinsu da tsananin rashin tsaro,!-->…
Read More...
Read More...
Hukumar zaɓe ta ƙasa (INEC) a jihar Kano ta bayyana cewa akwai katin zaɓe na dindindin (PVC) sama…
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) a jihar Kano ta bayyana cewa akwai katin zaɓe na dindindin (PVC) sama da dubu 367,000 da jama’a ba su karɓa ba har yanzu a jihar.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Buratai ya shawarci gwamnati da ta rufe iyakokin Najeriya don dakile ta’addanci
Tsohon Hafsan Sojin Kasa na Najeriya, Laftanar Janar Tukur Buratai (rtd), ya shawarci gwamnatin tarayya da ta rufe iyakokin ƙasar kamar yadda aka yi lokacin annobar COVID-19, domin!-->…
Read More...
Read More...
An san wadanda suka shiga masallaci, suka kashe masu sallah a jihar Katsina
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Jibiya/Kaita a Jihar Katsina, Hon. Sada Soli Jibiya, ya bayyana cewa an san ‘yan bindigar da suka kai hari masallaci suka kashe mutane fiye!-->…
Read More...
Read More...
An kama shugaban PDP na Ogun da wasu jami’an INEC bisa zargin sayen kuri’u a lokacin zaɓen cike…
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta cafke wasu jiga-jigan yan jam’iyyar PDP guda biyu da kuma ma’aikatan Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) guda biyu, bisa zargin sa hannu wajen yunkurin sayen!-->…
Read More...
Read More...
‘Yan bindiga sun kaiwa tsohon dan takarar gwamna na Zamfara hari Dr Sani Shinkafi jiya a Abuja
Dr. Sani Abdullahi Shinkafi ya bayyana cewa harin ya auku ne jim kadan bayan sallar Juma’a a hanyarsa ta dawowa gida, cewar Leadership.
Majiyoyi suka ce lamarin ya faru ne jim kaɗan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Peter Obi ya buƙaci magoya bayansa su zaɓi ADC a zaɓukan cike gurbi da za a gudanar
Tsohon ɗantakarar shugaban Najeriya a Jam'iyyar Labour, Peter Obi ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri'a a Najeriya, musamman masoyansa na ƙungiyar Obidient da su zaɓi jam'iyyar ADC ne a!-->…
Read More...
Read More...