Browsing Category
Siyasa
Tinubu ya jaddada alkawarin gwamnatin sa na samar da ci gaba mai dorewa a yankin Neja Delta
Shugaban kasa Bola Tinubu, ya jaddada alkawarin gwamnatin sa na samar da ci gaba mai dorewa a yankin Neja Delta.
Shugaban kasar ya bayyana haka ne a lokacin da yake ganawa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Hukumomin Uganda na tsare da tsohon mataimakin ministan harkokin tsaron cikin gidan Kenya
Hukumomin Uganda na tsare da tsohon mataimakin ministan harkokin tsaron cikin gidan Kenya Stephen Tarus bisa zargin safarar zinare zuwa cikin ƙasar ta hanyar amfani da takardun jabu.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kotun Koli zata yanke hukuncin shari’ar zaben gwamnonin jihohi 7 ranar Juma’a
Kotun Kolin Najeriya da ke zamanta A babban birnintarayya, Abuja, za ta yanke hukunci kan kararrakin gwamnoni bakwai a ranar Juma’a, 12 ga Janairu, 2024, wanda zai fara da karfe 9 na!-->…
Read More...
Read More...
Dakatar da Betta Edu zai sa kowa ya shiga taitayin sa – Shekarau
Tsohon gwamnan jihar Kano, Malam Ibrahim Shekarau ya yaba wa Shugaba Tinubu kan matakin dakatar da Ministar Ma’aikatar Jin Ƙai, Betta Edu domin ba hukumar EFCC damar gudanar da bincike!-->…
Read More...
Read More...
Zamu aiwatar da dukkanin tsare-tsaren kasafin kudin jihar Zamfara na shekarar nan
Gwamnan jihar zamfara Dauda Lawal, ya bayar da tabbacin aiwatarda dukkanin tsare-tsaren kasafin kudin jihar na shekarar nan.
Gwamnan ya bayar da tabbacin ne a lokacin taron!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Tinubu ya kori manyan jami’an da ya gada daga tsohuwar gwamnatin data gabata
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya kori shugaban Hukumar sanya idanu akan hada-hadar kasuwanci ta Najeriya FCCPC, Mista Babatunde Irukera da Darakta-Janar kuma shugaban hukumar BPE!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin jihar Kano ta fara biyan diyyar Naira Biliyan talatin na rusau
Gwamnatin jihar Kano ta soma biyan diyyar naira biliyan talatin na rusau da tayi ga masu shagunan masallacin idi dake birini jihar.
Masu shagunan karkashin kungiyar mamallakn!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada sabbin manyan daraktoci guda 6
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nada sabbin manyan daraktoci guda 6 na ma’aikatar kula da harkokin ruwa da tattalin arzikin kasa ta kasa
A cewar mai magana da yawun!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sanata Barau Jibrin ya raba tallafin motocin sufuri 60 a mazabar da yake wakilta a Kano
Mataimakin shugaban majalisar Dattawa Sanata Barau Jibrin ya raba tallafin motocin sufuri 60 a mazabar da yake wakilta a Kano.
Cikin wata sanarwa da hadimin sa a kafafan yada!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Félix Tshisekedi ya lashe zaɓen shuagaban kasar Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo
An bayyana Shugaba Félix Tshisekedi a matsayin wanda ya lashe zaɓen shuagaban Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo.
'Yan adawa sun yi watsi da sakamakon zaɓen a matsayin na gangan suna!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...