Browsing Category
Labaran Duniya
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ƙaƙaba Harajin Kashi 50 Cikin 100 Kan Kayayyakin Indiya da Ake…
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ƙaƙaba harajin kashi 50 cikin 100 kan kayayyakin Indiya da ake kai wa Amurka, wanda ladabatarwa ne kan ƙasar da ke cikin masu arziki a duniya saboda!-->…
Read More...
Read More...
Shugaban Kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, Zai Ziyarci Kasar Faransa a Yau
Shugaban kasar Senegal, Bassirou Diomaye Faye, zai ziyarci kasar Faransa a yau domin ganawa da takwaransa Emmanuel Macron a birnin Paris, lamarin da masana ke ganin na iya zama sabon!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Mulkin Sojin Jamhuriyar Nijar Ta Tsaurara Matakan Bada Takardar Izinin Shiga ƙasar
Gwamnatin mulkin sojin jamhuriyar Nijar ta tsaurara matakan bada takardar izinin shiga ƙasar wato biza ga wasu ƙasashen turai a matsayin mayar da martani.
A cikin wata takarda mai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kotu a Kasar Mali Ta Buƙaci a Dakatar da umurnin Soke Jami’iyyun Siyasa da Gwamnatin Mukin Sojin…
Wata kotu a kasar Mali ta buƙaci a dakatar da aiwatar da umurnin soke jami’iyyun siyasa da gwamnatin mukin sojin ƙasar ta yi.
Zaman kotun wanda ya gudana a gunduma ta ɗaya da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An kashe jagoran Boko Haram Bakura a Nijar
Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran Boko Haram mai suna Bakura, a yankin Tafkin Chadi, inda ƙasar ke iyaka da Najeriya da Chadi da Kamaru.
A wata sanarwa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sudan ta umurci ƴan gudun hijira su fice daga makarantun da suke mafaka
A yau ne wa’adin kwana biyar da hukumomin Sudan suka bai wa dubban ’yan gudun hijira da ke mafaka a makarantun gwamnati a El-Obeid, babban birnin jihar Kordofan ta Arewa, ya cika.
!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Najeriya ta bai wa Amurka kwangilar makaman yaki
Shelkwatar tsaron Amurka Pentagon ta ce daga cikin makaman akwai rokoki da bama-bamai da sauran makaman yaki.
Amurka ta amince da sayar wa Najeriya makamai da kudinsu ya kai Dala!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Tinubu zata hada kai da Saudiya da wasu kasashe domin daukan ‘yan Najeriya aiki
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tattaunawa ta yi nisa da Saudiyya, Birtaniya, Amurka, Australia, da wasu ƙasashe domin samar da ayyukan yi ga ’yan Najeriya. Ministan Ƙwadago da Samar!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Ghana ta dakatar da gidajen rediyo guda 9
Hukumar Kula da Kafofin Sadarwa ta Ghana, NCA, ta sanar da rufe gidajen rediyo guda tara a ƙasar, ciki har da wasu fitattun gidajen rediyon da ake tunanin suna da alaƙa da jam'iyyun!-->…
Read More...
Read More...
Gwamnatin Nijar ta ƙwace mahaƙar zinaren ta daga kamfanin Australia
Gwamnatin soji a Nijar ta ƙwace katafaren cibiyar mahaƙar zinare ɗaya tilo da ke ƙasar, bayan ta zargi Kamfanin Australia da ke tafiyar da harkokin cibiyar da saɓa dokoki.
Kamfanin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...