Browsing Category
Labaran Duniya
Joe Biden ya yi fatali da duk kiraye-kirayen janye takararsa da yan jam’iyyar Democrats ke yi
Shugaban Amurka Joe Biden ya yi fatali da duk kiraye-kirayen janye takararsa da wasu kusoshi na jam'iyyar Democrats ke yi masa tun bayan da aka rinƙa nuna shakku a kan lafiyarsa.
A!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Bankin Duniya ya amince ya bai wa Jamhuriyar Nijar tallafin CFA biliyan 214
Bankin Duniya ya amince ya bai wa Jamhuriyar Nijar tallafin CFA biliyan 214 domin bunkasa fannin noma da kiwo a kasar.
Tallafin ya kai Dalar Amurka miliyan 350 na zuwa ne a daidai!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Mutane uku sun mutu jim kadan bayan kammala zaben shugaban kasar Mauritaniya
Akalla mutane uku ne aka ruwaito sun mutu jim kadan bayan kammala zaben shugaban kasa a Mauritaniya, sakamakon arangamar da aka yi tsakanin jami’an tsaro da masu zanga-zanga, kamar!-->…
Read More...
Read More...
Donald Trump ya buƙaci sakin mutanen da suka afka majalisar dokokin Amurka a ranar 6 ga watan…
Dan takarar shugaban Amurka na jam'iyyar Republican, Donald Trump, ya buƙaci sakin mutanen da suka mamayi majalisar dokokin ƙasar a ranar 6 ga watan Janairu. Mista trump na magana ne!-->…
Read More...
Read More...
Kasashen duniya sun kawar da kai daga matsalar ‘yan gudun hijira na Sudan
A watan Disamba ne sararin samaniyar Sudan ya dan sarara daga kugin bama-bamai a sanadiyar yakin da aka kusa kwashe shekara ana gwabzawa a kasar.
Najwa mai shekara 30 mai 'ya'ya uku!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Kasar Amurka na kokarin hana rikici tsakanin Isra’ila da kungiyar Hizbullah
Amurka na aiki don hana wani babban rikici tsakanin Isra'ila da kungiyar Hizbullah ta Lebanon, bayan da aka kara kai ruwa rana tsakanin abokan gaba a kan iyakar kudancin Lebanon, a!-->…
Read More...
Read More...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta saka Isra’ila da Hamas cikin jerin kasashe masu cin zarafin Ƙananan…
A karon farko, Majalisar Ɗinkin Duniya ta saka Isra'ila da Hamas cikin jerin kasashen da suka aikata abun da ta kira abun kunyar cin zarafin Ƙananan yara.
A cikin rahotonsa na!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Joe Biden ya yi alƙawarin mutunta hukuncin alkalai bayan kama dansa da laifi
Shugaba Joe Biden ya yi alƙawarin mutunta hukuncin alkalan bayan an samin dansa Hunter Biden da laifin aikata laifukan bindiga biyo bayan shari'ar mako guda da ta fallasa lokutan!-->…
Read More...
Read More...
An roƙi Joe Biden da yasa baki Najeriya ta saki jami’in Binance
Wakilan Majalisar Dokokin Amurka 16 sun roƙi Shugaba Joe Biden da ya shiga tsakani don ganin an saki babban jami’in kamfanin hada-hadar kuɗin intanet, Binance, Tigran Gambaryan, wanda!-->…
Read More...
Read More...
Ƙasashen Sifaniya da Norway da kuma Ireland zasu kulla alaka da ƙasar Falasɗin
Ƙasashen Sifaniya da Norway da kuma Ireland na shirin kulla alakar da ƙasar Falasɗin cikin mako mai zuwa.
Ƙasashen uku sun bayyana ranar 28 ga watan Mayun da muke ciki a matsayin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...