Browsing Category
Labaran Duniya
Sudan ta Kudu ta karɓi sama da mutane rabin miliyan da ke gudun hijira daga Sudan
Hukumar jin ƙai ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce Sudan ta Kudu ta karɓi sama da mutane rabin miliyan da ke gudun hijira daga makwabciyarta Sudan.
A cikin rahotonsa na baya-bayan nan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Netanyahu ya shaida wa Amurka cewa yana adawa da kafa ƙasar Falasɗinawa
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya ce ya shaida wa Amurka cewa yana adawa da kafa ƙasar Falasɗinawa da zarar an kawo ƙarshen rikicin Gaza.
A wani taron manema labarai,!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Akwai bukatar a mayar da kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya tsarin dimokuradiyya
Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Maitama Tuggar, ya ce akwai bukatar a mayar da kwamitin tsaro na majalisar dinkin duniya tsarin dimokuradiyya, yana mai cewa Najeriya da yawan!-->…
Read More...
Read More...
Yawan al’ummar kasar China ya sake raguwa a shekara ta biyu a jere
Yawan al'ummar kasar China ya sake raguwa a shekara ta biyu a jere Alkaluma sun nuna cewa an samu raguwar yawan mutane miliyan biyu a bara fiye da ninki biyu na raguwar da aka samu a!-->…
Read More...
Read More...
Hukumomin Uganda na tsare da tsohon mataimakin ministan harkokin tsaron cikin gidan Kenya
Hukumomin Uganda na tsare da tsohon mataimakin ministan harkokin tsaron cikin gidan Kenya Stephen Tarus bisa zargin safarar zinare zuwa cikin ƙasar ta hanyar amfani da takardun jabu.
!-->!-->…
Read More...
Read More...
Akalla fararan hula 10 aka kashe yayin musayar wuta tsakanin RSF da sojojin Sudan
Akalla fararan hula 10 aka kashe bayan dakarun kai daukin gaggawa na RSF da sojojin Sudan sunyi musayar wuta a kudancin babban Birnin kasar Khartoum.
Fararen hula dama ne suka mutu!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An amince da dokar da za ta kawo ƙarshen kisa da saida naman karnuka
Koriya ta Kudu ta amince da wata sabuwar dokar da za ta kawo ƙarshen kisa da saida naman karnuka nan da shekarar 2027.
Dokar za ta kawo ƙarshen daɗɗiyar al'adar cin naman kare.
A!-->!-->!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
An jinkirta buɗe makarantu a zangon farko da aka tsara farawa a yau a Zambia
Mahukunta a Zambiya sun jinkirta buɗe makarantu a zangon farko da aka tsara farawa a yau zuwa nan da makonni uku masu zuwa.
Wannan ya zo ne bayan ƙaruwar mace-mace da ke da alaƙa da!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Ministan tsaron Isra’ila Yoav Gallant ya gabatar da shirinsa kan makomar Gaza
Ministan tsaron Isra'ila Yoav Gallant ya gabatar da shirinsa kan makomar Gaza, bayan kammala yaƙi.
Amurka ta daɗe tana matsa wa gwamnatin Isra'ila lamba da ta bayyana shirinta a!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Félix Tshisekedi ya lashe zaɓen shuagaban kasar Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo
An bayyana Shugaba Félix Tshisekedi a matsayin wanda ya lashe zaɓen shuagaban Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo.
'Yan adawa sun yi watsi da sakamakon zaɓen a matsayin na gangan suna!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...