Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Sawaba FM
  • Page 3

Author

Sawaba FM 1012 posts 0 comments

Labarai

Sojojin Najeriya da ‘yan banga sun ceto mutane 6 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su

Sawaba FM Nov 27, 2023 0
Dakarun sojojin Najeriya da 'yan banga sun ceto wasu mutane shida da wasu 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a dajin dake karamar hukumar Shanga a jihar Kebbi. Mutanen da aka yi…
Read More...
Labarai

Gwamnatin jihar Kwara ta bayyana shirinta na kawar da bahaya a bainar jama’a a fadin jihar

Sawaba FM Nov 27, 2023 0
Gwamnatin jihar Kwara ta bayyana shirinta na hada kai da duk wata hukumar dake bada tallafi domin kawar da bahaya a bainar jama’a a jihar. Kwamishinan Albarkatun Ruwa na jihar…
Read More...
Labarai

Gwamnan jihar Sokoto ya bayar da umarnin sake gyara gidan marigayi Shehu Shagari da gobara ta kone

Sawaba FM Nov 27, 2023 0
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Aliyu, ya bayar da umarnin sake gyara gidan marigayi tsohon shugaban kasa Shehu Shagari da gobara ta kone a makon jiya. Gwamnan ya bada umarnin ne ranar…
Read More...
Ilimi

Gwamnatin mu na yunkurin baiwa jami’o’in kasar nan cikakken ‘yancin cin gashin kai

Sawaba FM Nov 27, 2023 0
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ce gwamnatin sa na kokarin bullo da manufar da za ta baiwa jami’o’in kasar nan cikakken ‘yancin cin gashin kai. Shugaba Tinubu wanda ya samu…
Read More...
Jigawa

Gwamnatin tarayya ta gargadi manoma kan sayarwa ko karkatar da kayayyakin noman rani da aka basu

Sawaba FM Nov 27, 2023 0
Gwamnatin tarayya ta gargadi manoma kan sayarwa ko karkatar da kayayyakin noman rani na shekarar 2023 da aka basu. Ministan noma da samar da abinci Sanata Abubakar Kyari shine ya yi…
Read More...
Jigawa

An rantsar da Aisha Iliyasu Abubakar a matsayin shugabar kungiyar NAWOJ reshen Jihar Jigawa

Sawaba FM Nov 25, 2023 0
Shugabar kungiyar NAWOJ ta kasa, Ladi Bala, ta rantsar da Aisha Iliyasu Abubakar a matsayin shugabar kungiyar NAWOJ reshen Jihar Jigawa na tsawon shekaru uku. Rantsuwar ta gudana ne…
Read More...
Labaran Duniya

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta maka shugabannin kungiyar ECOWAS a kotu

Sawaba FM Nov 24, 2023 0
Gwamnatin Jamhuriyar Nijar karkashin jagorancin Janar Abdourahmane Tchiani ta maka shugabannin kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ta ECOWAS a kotu kan takunkumin…
Read More...
Labarai

An yi garkuwa da tsohon shugaban jam’iyyar APC

Sawaba FM Nov 24, 2023 0
Wasu ‘yan bindiga sun mamaye tsohon garin Zungeru na jihar Neja inda suka yi garkuwa da tsohon shugaban jam’iyyar APC a karamar hukumar Wushishi, Alhaji Sule Muhammad. A jiya ne…
Read More...
Lafiya

An kama wani mutum mai shekaru 53 bisa laifin yin lalata da wata yarinya mai tabin hankali

Sawaba FM Nov 24, 2023 0
An kama wani mutum mai shekaru 53, mai suna Usman Tela Ahmadu, wanda ke gudun hijira daga Maiduguri, a jihar Borno, da dan asalin karamar hukumar Yola ta Arewa, bisa laifin yin…
Read More...
Labarai

Karancin ruwan sha ya kara ta’azzara cikin wannan shekarar a garin Fika na jihar Yobe

Sawaba FM Nov 24, 2023 0
Karancin ruwan sha da aka dade ana fama da shi a garin Fika a jihar Yobe ya kara ta’azzara a wannan shekarar yayin da mazauna yankin ke cigaba da nuna fargaba. Malam Ibrahim Musa…
Read More...
Previous 1 2 3 4 5 … 102 Next

Latest News

Mazauna wani kauye a jihar Kaduna sun tsere daga gidajen su…

An cafke sama da mutane 53 da ake zargi da aikata miyagun…

Jam’iyyar APC ta yi Allah-wadai da zanga-zangar da magoya…

Majalisar dattawa ta gayyaci Dele Alake ya bayyana a gaban…

Prev Next 1 of 1,109
Popular Topics
  • Labarai3973
  • Siyasa450
  • Mayan Labarai434
  • Tsaro361
  • Jigawa263

Most Read

Tsaro

Mazauna wani kauye a jihar Kaduna sun tsere daga…

An cafke sama da mutane 53 da ake zargi…

2 days ago

Jam’iyyar APC ta yi Allah-wadai da…

2 days ago

Majalisar dattawa ta gayyaci Dele Alake…

2 days ago
Prev Next 1 of 1,109

Recent Posts

Most Read

Gwamnatin tarayya zata samar da kamfanoni masu zaman kan su…

Yarjejeniyar iskar gas tsakanin Najeriya da Jamus zata…

NNPC ya dawo da hako ganga 275,000 na man fetur a kowace…

Rikicin Fulani da ’yan banga yayi sanadiyyar mutuwar mutum…

Hukumar raya yankin Arewa Maso Gabas ta bada gudunmawar…

Prev Next 1 of 7

Ilimi

Gwamnatin jihar Katsina ta amince da biyan ₦640.6M a…

Gwamnatin mu na yunkurin baiwa jami’o’in kasar nan cikakken…

Gwamna Namadi ya jaddada manufofin gwamnatinsa na ba da…

Rahoto

Gwamnatin jihar Katsina ta amince da biyan ₦640.6M a…

Hukumar lafiya ta duniya ta yi tsokaci kan karuwar kamuwa…

Kotun daukaka kara da ke Abuja ta soke zaben kakakin…

Kasashen waje

Jami’in Kungiyar HAMAS yace a shirye kungiyar take ta…

‘Yan sanda a Kasar Austireliya sun kama masu gudanar…

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta maka shugabannin kungiyar…

Girke-Girke

Jami’in Kungiyar HAMAS yace a shirye kungiyar take ta…

‘Yan sanda a Kasar Austireliya sun kama masu gudanar…

Gwamnatin Jamhuriyar Nijar ta maka shugabannin kungiyar…

Akalla mutane 32 aka kashe yayin farmakin da ‘yan bindiga…

  • Home
  • FAQs
  • About Us
  • Contact us
© 2023 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.