Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Umar Muhammad
  • Page 2

Author

Umar Muhammad 2387 posts 0 comments

Jigawa

An yiwa ƙanana yara 55,037 rigakafin shan-inna a ƙaramar hukumar Guri da ke jihar Jigawa

Umar Muhammad Jun 21, 2025 0
A ƙaramar hukumar Guri da ke jihar Jigawa, an samu nasarar yiwa yara ƙanana guda 55,037 masu ƙasa da shekara biyar rigakafin shan-inna a watan Yuni karkashin shirin rigakafin da aka…
Read More...
Kimiyya da Fasaha

Gwamnatin Zamfara ta bullo da tsarin da zai koyar da ‘yan jihar ƙwarewar fasahar zamani

Umar Muhammad Jun 21, 2025 0
Jihar Zamfara ta zama jiha ta farko a kasar nan da ta bullo da tsarin Zamfara Digital Learning Framework (ZDLF), wanda aka ƙirƙira don koya wa al’umma ƙwarewar zamani da za su taimaka…
Read More...
Addini

An yi nasarar jigilar fiye da Alhazai dubu 14,000 daga Saudiyya zuwa Najeriya – NAHCON

Umar Muhammad Jun 21, 2025 0
Hukumar Alhazai ta Ƙasa (NAHCON) ta tabbatar da nasarar jigilar fiye da Alhazai dubu 14,000 daga Saudiyya zuwa Najeriya a ci gaba da gudanar da aikin hajjin bana na 2025. …
Read More...
Labarai

Tinubu ya ziyarci jihar Kaduna domin ƙaddamar da wasu ayyuka a jihar

Umar Muhammad Jun 19, 2025 0
Shugaban Najeriya, Bola Tinubu na ziyarar aiki a jihar Kaduna da ke arewa maso yammacin ƙasar. Tinubu na ziyarar ne domin ƙaddamar da wasu ayyuka da gwamnan jihar, Sanata Uba Sani…
Read More...
Labarai

Yadda Emefiele ya kwashe shekaru 3 ya nal karɓar dala miliyan 17.1 ta hannun wakilinsa –…

Umar Muhammad May 28, 2025 0
Wani jami’in Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa (EFCC) ya shaida wa wata kotu da ke Legas cewa Godwin Emefiele, tsohon gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), ya karɓi kuɗi har dala…
Read More...
Labarai

Kotu ta nemi El-Rufai ya biya diyyar miliyan 900 kan tsare wasu dattawa

Umar Muhammad May 28, 2025 0
Wata babbar kotun tarayya da ke Kaduna ta yanke hukunci inda ta nemi tsohon gwamnan Jihar, Nasir El-Rufai, da wasu mutum biyar su biya diyyar naira miliyan 900 a matsayin diyyar tsare…
Read More...
Labarai

Gwamnati ta ba masu filaye a Abuja wa’adin biyan haraji ko a ƙwace

Umar Muhammad May 27, 2025 0
Gwamnatin Najeriyar ta bayar da wa'adin ne na kwana 14 rak ga masu filaye da gidajen da ke birnin tarayyar da yawansu ya kai 4,794 waɗanda suka yi biris da ƙin biyan haraji ga filayen.…
Read More...
Jigawa

Munyi shirin kota kwana na gyaran hanyoyi da damina a jahar Jigawa – Shugaban Hukumar JIRMA

Umar Muhammad May 26, 2025 0
A yayinda daminar bana ke ƙara matsowa, hukumar gyaran hanyoyi ta jahar Jigawa tace ayanzu haka saura kaɗan ta kammala gyaran dukkanin hanyoyin da ambaliyar ruwan bara ta lalata su a…
Read More...
Labarai

Ruwan sama mai ƙarfi ya hallaka ɗaruruwan mutane a Gabashin Jamhuriyar Demokradiyyar Kongo

Umar Muhammad May 12, 2025 0
Ruwan sama mai ƙarfi da ambaliya sun yi sanadin mutuwar aƙalla mutum 110 tare da jikkata wasu da dama a kauyen Kasaza da ke cikin yankin Fizi na gabashin lardin Sud Kivu a Jamhuriyar…
Read More...
Labarai

Gwamnonin Zamfara da Benue sun ƙalubalanci gayyatar kwamitin majalisar wakilai

Umar Muhammad May 5, 2025 0
Gwamnonin jihohin Zamfara da Benue, Dauda Lawal da Hyacinth Alia, sun ƙi amincewa da gayyatar da Kwamitin Karɓar Ƙorafe-ƙorafe na Majalisar Wakilai ta Tarayya ya aike musu, inda suka…
Read More...
Previous 1 2 3 4 … 239 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.