Browsing Category
Addini
Yadda Ake Warware Sihiri Cikin Sauƙi Daga Sheikh Dr. Isah Ali Pantami
1. A samu ruwa mai tsafta, gayen magariya koraye masu kyau guda bakwai (idan an samu busassu sunfi), sai a niqa a zuba cikin ruwan.
2. Sai a karanta suratul fatiha a cikin sa, kuma!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Sakon Shugaba Buhari Ga Sojoji Kafin Komawarsa Abuja Jiya
A jiya Asabar ne Shugaba Muhammadu Buhari ya koma babban birnin tarayya Abuja bayan ziyarar aiki ta kwana tara, wadda ta haɗa da yin bikin Sallar layya tare da ‘yan uwansa da kuma!-->…
Read More...
Read More...
Gwamna Lalong Ya Siyawa Musulman Jihar Filato Ragunan Layya Na Milyan 60
Gwamnan Jihar Filato Simon Lalong ya siyawa musulman jihar Filato ragunan layya da shinkafa domin yin hidimar bikin babbar Sallah.
Gwamnan ya mika alhakin rabon waɗannan ragunan!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Rahoto: Yaya Farashin Raguna Da Shanu A Sallar Layyar Bana?
Wani binciken kamfanin dillancin labarai na kasa ya nuna
yadda farashin dabbobi bai tashi ba a kasuwannin Shuwarin da Sara da Gujungu,
duk anan Jihar Jigawa, cikin kasa da sati 1 kafin!-->…
Read More...
Read More...
An Kammala Jigilar Alhazan Nijeriya, Duba Don Sanin Adadinsu
Hukumar Alhazai ta Kasa ta bayar da sanarwar kawo
karshen jigilar maniyyata daga Najeriya
zuwa aikin Hajjin Bana a Saudiyya.
Sanarwar na cikin jawabin da aka bawa kamfanin!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Abin Boye ya Fito Fili: Ainihin Dalilin Da Ya Sanya Gwamnati Ta Saki El-Zakzaky
Rashin Mafita – A daidai lokacin da yan shi’ar suka matsa kaimi da yin zanga-zanga, wanda har takan zamo sanadiyyar asarar dukiya da rayuka, sai ga wata fitinar daban ta bullo daga…
Read More...
Read More...
Alhazan Najeriya Sun Karo Zauwa 36,199 A Saudiyya Domin Aikin Hajjin Bana
Yawan
alhazan Najeriya a Kasar Saudiyya domin aikin hajjin bana ya karu zuwa 36,199,
cikin jigilar jirage sawu 74.
An
dai fara jigilar ne daga Najeriya ranar 10 ga watan da ya!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...
Buhari Ya Aike Da Tawaga Domin Zuwa Ta’aziyya Ga iyalan Dansandan Da Ya Rasu A Zanga-zangar Yan…
Shugaban Kasa Muhammad Buhari ya aike da tawagar mutane 3 zuwa ta’aziyya ga iyalan mataimakin kwamishinan yansanda, Usman Umar, wanda ya rasu yayin hargitsi tsakanin jami’an ‘yansanda!-->…
Read More...
Read More...
An GwanGwaje Alhazan Garin Auyo Na Jigawa
Shugaban Karamar Hukumar Auyo, Alhaji Umar Musa Kalgwai, ya bayar da kyautar Riyal 50, kimanin Naira 4,812 ga dukkan maniyyata 26 da suka fito daga yankin Karamar Hukumar.
Musa!-->!-->!-->…
Read More...
Read More...