

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Anyi hasashen samun ruwan sama hade da tsawa a fadin kasarnan daga yau zuwa ranar Laraba - August 23, 2021
- Wata kungiyar adawa ta ce tana da dubban mayaka da zasu fafata yaki da yan Taliban a Afghanistan - August 23, 2021
- ‘Yan bindiga sun kashe mutane 4 tare da sace wasu 50 a karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara - August 23, 2021
Gwamnan Jihar Filato Simon Lalong ya siyawa musulman jihar Filato ragunan layya da shinkafa domin yin hidimar bikin babbar Sallah.
Gwamnan ya mika alhakin rabon waɗannan ragunan layya ne ga Farfesa Garba Sharubutu, inda ya ba da umarnin a tabbatar kowanne Musulmi da ke dukkan fadin jihar ya amfanaGwamnatin Jihar Filato ta kasance tana yin wannan tallafi a duk shekara ga al’ummar Musulmi, domin a samu damar yin bikin sallah cikin walwala.