Ƙungiyar ƙwallon ƙafar Nigeria Super Eagles zata yi wassannin sada zumunci 2 a watan October. Shugaban ƙwallon ƙafar Nigeria Amaju Pinnick ne ya sanar da hakan a shafinsa na twitter.
Pinnick yace “Super Eagle zata yi wasan sada zumuncin ne ranar 9 ga watan october da Cote D’lvioier, kana daga bisani ta sake wata karawar da Tunisia ranar 13 ga wata.”
- Majalisar dattawa za ta fara zaman sauraron ra’ayoyin jama’a kan batun sake duba albashin alkalai
- Gwamna Namadi ya kaddamar da rabon kayan makaranta ga dalibai 30,000 a jihar Jigawa
- Adadin wadanda sukayi rajistar katin dan kasa na NIN ya kai 107,338,044
- Idan matatar Dangote ta fara aiki Nijeriya ba za ta kara bukatar shigo da man fetur ba
- Rundunar sojin Najeriya ta kubutar da akalla mutane 386 daga dajin Sambisa
Yace duk wasanin za’ayi sune a ƙasar Austria sabida wasu ƴan dalilai.
Sabida dokoki na COVID-19 aka zabi Austria gurin da za’a gudanar da wasanin.