Ƙungiyar ƙwallon ƙafar Nigeria Super Eagles zata yi wassannin sada zumunci 2 a watan October. Shugaban ƙwallon ƙafar Nigeria Amaju Pinnick ne ya sanar da hakan a shafinsa na twitter.
Pinnick yace “Super Eagle zata yi wasan sada zumuncin ne ranar 9 ga watan october da Cote D’lvioier, kana daga bisani ta sake wata karawar da Tunisia ranar 13 ga wata.”
- Akalla mutane 24 ne suka mutu sanadiyyar wani gini da ya ruguje a ƙasar Afrika ta Kudu
- Rundunar tsaro ta hadin gwiwa ta kubutar da wasu fasinjoji 17 da aka sace a jihar Katsina
- EFCC ta kama wasu mutane 26 da ake zargi da damfara ta intanet a jihar Ribas
- Wata Kungiya mai zaman kanta ta yi aikin jinya ga mata manoma 200 a jihar Jigawa
- Kotu ta hukunta Ramat Mba bisa laifin yin jabun sa hannun Marigayi Abba Kyari
Yace duk wasanin za’ayi sune a ƙasar Austria sabida wasu ƴan dalilai.
Sabida dokoki na COVID-19 aka zabi Austria gurin da za’a gudanar da wasanin.