Gamayyar kungiyyar yan kasuwa da wasu kungiyoyiyn farar hula 79 da kuma kungiyyar yan kwadago sun kudiri anniyar gudanar da wata zanga zangar limana a fadin kasar nan a sati mai zuwa saboda karin kudin man fetir da na wutar lantarki da kayi a fadin kasar nan.
An rawaito cewa kungiyyar yan kwadago a jiya ta gudanar da wani taron tattaunawa domin samun bakin zaren yanda zasu gudanar da zanga zangar
- Burkina Faso ta dakatar da wasu kafafen watsa labarai da dama na Ƙasashen Yamma har sai baba ta gani
- Karyewar gada ta yi sanadiyyar mutuwar mutum 24 a lardin Guangdong na kudancin kasar China
- Isra’ila na dab da fara kai hare-hare birnin Rafah na kudancin Gaza ta ƙasa – Martin Griffiths
- Gwamnonin jahohin arewa sun bayyana damuwa bisa cigaba da karuwar rashin tsaro a shiyyar
- Gwamnatin Tarayya ta shirya tsaf domin bayar da cikakkiyar dama ga matatar man fetur ta Dangote
A lokacin da ya ke tabbatar da zanga zangar ta wayar tarho a jiya juma,a , babban lauyan nan mai rajin kar hakkin bil,adama na kasa Mr Femi Falana yace karin kudin mai da na wutar lantarkin da kuma na kayan masarufi da gwamanti tayi shaidanci ne.
A cewar sa wasu kasashe na duniya na saukakawa yan kasar ta kudaden haraji dana sauran abubuwan amfanin yau da kullum amma gwamnatin kasar na yin akasin haka.