Bayan shafe watanni biyar ba tare da fita zuwa kowacce ƙasa ba, yanzu haka dai Femi Adesina Maitaimakawa Shugaba Buhari kan kafafen yada labarai ya ce, shugaban zai yi tattaki gobe zuwa daya daga cikin ƙasashen Nahiyar Afirka (Mali).
- Gwamnatin Jigawa zata cigaba da tallafawa Jami’ar Fasaha ta gwamnatin tarayya dake garin Babura
- Aƙalla mutum 42 ne suka mutu sakamakon ƙyanda a jihar Adamawa
- Gwamnan Jihar Gombe ya yi kira ga sabbin zababbun shugabannin kananan hukumomi da su yi aiki tukuru
- Gwamna Dikko Radda ya kare ziyarar da gwamnonin Arewa suka kai kasar Amurka
- Kasar Turkiyya ta dakatar da duk wata hulɗar kasuwanci da Isra’ila
Tun a watan Fabrairu 27 da aka samu rahoton ɓullar Korona Shugaba Buhari ya dakatar da tafiya-tafiye zuwa kasashen ketare.
Tafiyar ta karshe kafin ɓullar Korona ita ce wadda yayi ne zuwa birnin Addis Ababa na ƙasar Ethiopia a ranar 7 ga watan Fabrairu.