Bayan shafe watanni biyar ba tare da fita zuwa kowacce ƙasa ba, yanzu haka dai Femi Adesina Maitaimakawa Shugaba Buhari kan kafafen yada labarai ya ce, shugaban zai yi tattaki gobe zuwa daya daga cikin ƙasashen Nahiyar Afirka (Mali).
- Airtel ta dakatar da bayar da bashin kati da data a Najeriya
- ’Yan adawa ba su isa su razanar da ni ba – Tinubu
- Sojoji sun kama masu satar man fetur a Legas, sun kama mutum 14
- Talauci ya ragu daga kaso 91 zuwa 41 a jihar Sokoto
- Bayan shekaru 12 da sace ɗaliban Chibok 272, har yanzu ba a san makomar 83 ba
Tun a watan Fabrairu 27 da aka samu rahoton ɓullar Korona Shugaba Buhari ya dakatar da tafiya-tafiye zuwa kasashen ketare.
Tafiyar ta karshe kafin ɓullar Korona ita ce wadda yayi ne zuwa birnin Addis Ababa na ƙasar Ethiopia a ranar 7 ga watan Fabrairu.