Bayan shafe watanni biyar ba tare da fita zuwa kowacce ƙasa ba, yanzu haka dai Femi Adesina Maitaimakawa Shugaba Buhari kan kafafen yada labarai ya ce, shugaban zai yi tattaki gobe zuwa daya daga cikin ƙasashen Nahiyar Afirka (Mali).
- Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar Motocin Sulke 62
- Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da Ababen More Rayuwa A Yobe
- Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato Makamai A Katsina
- Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa Naira Miliyan 300, Na Ce Su Kashe ‘Yan Uwana
- EFCC Ta Gurfanar da Bello Bodejo Kan Zargin Badaƙalar Kuɗi
Tun a watan Fabrairu 27 da aka samu rahoton ɓullar Korona Shugaba Buhari ya dakatar da tafiya-tafiye zuwa kasashen ketare.
Tafiyar ta karshe kafin ɓullar Korona ita ce wadda yayi ne zuwa birnin Addis Ababa na ƙasar Ethiopia a ranar 7 ga watan Fabrairu.