Sauran Kiris Duk Masu Korona A Jigawa Su Warke

Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa marasa lafiya 222 daga cikin 283 da suke fama da cutar corona a jihar an sallame su.

Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ya sanar da hakan jiya Litinin lokacin da yake jawabi ga manema labarai a Dutse.

  • Gwamnatin Jigawa zata cigaba da tallafawa Jami’ar Fasaha ta gwamnatin tarayya dake garin Babura
    Gwamnatin jihar Jigawa zata cigaba da tallafawa harkokin koyo da koyar a Jami’ar Fasaha ta gwamnatin tarayya dake garin Babura.Mataimakin Gwamnan jiha Injiniya Aminu Usman Gumel ya bayyana haka a lokacin da ya karbi bakuncin sabon shugaban gudanarwar jami’ar Oba Ajigbade Gbadegesin Ogunoye Olowo na Owo na uku a ofishinsa.Mataimakin Gwamnan wanda shugaban Ma’aikata na […]
  • Aƙalla mutum 42 ne suka mutu sakamakon ƙyanda a jihar Adamawa
    Kwamishinan harkokin lafiya da ma’aikata, Felix Tangwame ne ya bayyana wa ‘yan jarida jim kaɗan bayan kammala taron majalisar jihar na ranar Juma’a.Tangwame ya ƙara da cewa cutar ta shafi mazaɓu takwas a Mubi da bakwai a Gombi, inda ya ƙara da cewa “mace-macen sun kai 42 daga cikin mutum 131 da 177 da cutar […]
  • Gwamnan Jihar Gombe ya yi kira ga sabbin zababbun shugabannin kananan hukumomi da su yi aiki tukuru
    Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya yi kira ga sabbin zababbun shugabannin kananan hukumomi 11 da mataimakansu da kansiloli 114 da su yi aiki tukuru domin ci gaban yankunansu, inda ya taya su murnar lashe zabe.Ya kuma bukaci da su dauki zaben nasu a matsayin wani nauyi na yi wa jama’a hi-dima a irin […]
  • Gwamna Dikko Radda ya kare ziyarar da gwamnonin Arewa suka kai kasar Amurka
    Gwamnan jihar Katsina Dikko Radda ya ce sun yi hakan ne domin nemo mafita mai dorewa kan matsalar rashin tsaro da ke addabar yankin.Gwamnonin dai sun sha suka kan ziyarar da suka kai Amurka.Sai dai Radda ya ce ziyarar wani bangare ne na daukar matakan magance matsalar tsaro a arewacin kasa, inda ya bayyana cewa […]
  • Kasar Turkiyya ta dakatar da duk wata hulɗar kasuwanci da Isra’ila
    Turkiyya ta ce ta dakatar da duk wata hulɗar kasuwanci da Isra’ila dangane da yaƙin da ake yi a Gaza, saboda taɓarɓarewar yanayin jin ƙai a yankin. An dai yi ƙiyasin adadin cinikayyar tsakanin ƙasashen biyu ya kusan dala bilyan bakwai a bara. Ma’aikatar kula da harkokin kasuwanci ta Turkiyya ta ce za a aiwatar […]

Yace an sallami marasa lafiyar saboda sun warke daga cutar corona.

Gwamnan ya kuma sanar da cewa gwamnatinsa ta dage dokar kulle data hana cin kasuwa a jihar.

A cewarsa, Almajirai 120 na daga cikin wadanda aka sallama, wanda ya kawo saura Almajirai 2 kacal da basu gama warkewa ba, suka rage a wajen killace mutane.

BadaruCOVID - 19JigawaKORONA
Comments (0)
Add Comment