Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa marasa lafiya 222 daga cikin 283 da suke fama da cutar corona a jihar an sallame su.
Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ya sanar da hakan jiya Litinin lokacin da yake jawabi ga manema labarai a Dutse.
- Barcelona ta ba Lamine Yamal lamba 10Ƙungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta ba ɗan wasan gaba mai tasowa, Lamine Yamal, rigar da ke ɗauke da lamba 10, rigar da manyan ‘yan wasa irin su Lionel Messi da Ronaldinho suka taɓa sanyawa. Barcelona ta sanar da wannan sauyi a hukumance a ranar Talata, 16 ga Yuli, 2025, yayin da ta ke ƙaddamar… Read more: Barcelona ta ba Lamine Yamal lamba 10
- An ɗaura auren Umaru Musa Yar’Adua Jnr., ɗan marigayi tsohon shugaban ƙasa, Alhaji Umaru Musa Yar’Adua, tare da amaryarsa Maryam Ayuba ShuaibuAn ɗaura auren Umaru Musa Yar’Adua Jnr., ɗan marigayi tsohon shugaban ƙasa, Alhaji Umaru Musa Yar’Adua, tare da amaryarsa Maryam Ayuba Shuaibu, a babban Masallacin Juma’a na kasa dake Abuja a ranar Juma’ar da ta gabata. An gudanar da ɗaurin auren ne cikin mutunci da girmamawa, inda manyan ‘yan siyasa, abokan arziki da ‘yan uwa… Read more: An ɗaura auren Umaru Musa Yar’Adua Jnr., ɗan marigayi tsohon shugaban ƙasa, Alhaji Umaru Musa Yar’Adua, tare da amaryarsa Maryam Ayuba Shuaibu
- Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar (GCON), ya kawo karshen shakku da tsokaci, inda a hukumance ya fice dga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP),Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar (GCON), ya kawo karshen shakku da tsokaci, inda a hukumance ya fice dga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), kamar yadda ya bayyana a wata wasiƙa da ya rubuta wa Shugaban Ward Jada 1 na Jihar Adamawa ranar 14 ga Yuli, 2025. Atiku ya bayyana dalilinsa na barin PDP… Read more: Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar (GCON), ya kawo karshen shakku da tsokaci, inda a hukumance ya fice dga jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP),
- Manhajar TikTok ta goge fiye da bidiyo miliyan 3.6 a Najeriya saboda saba ka’idar dokokintaManhajar TikTok ta goge fiye da bidiyo miliyan 3.6 a Najeriya saboda saba ka’idar dokokinta Manhajar shahararriyar kafar sada zumunta, TikTok, ta bayyana cewa ta cire bidiyo sama da miliyan 3.6 daga Najeriya cikin zangon watanni uku na farkon shekarar 2025, saboda sabawa ƙa’idar dokokin amfani da dandamalin. A cewar rahoton Community Guidelines Enforcement Report… Read more: Manhajar TikTok ta goge fiye da bidiyo miliyan 3.6 a Najeriya saboda saba ka’idar dokokinta
- Tsohon Shugaban APC na ƙasa kuma tsohon Gwamnan Jihar Edo, ya fice daga jam’iyya APC zuwa jam’iyyar hadaka ta ADCChief John Odigie-Oyegun, tsohon Shugaban APC na ƙasa kuma tsohon Gwamnan Jihar Edo, ya ajiye APC ya koma Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), inda ya karɓi katins na jam’iyya a Benin City, Edo, a ranar Talata, 15 ga watan Yuli, 2025. A taron shaidar membobinsa, Shugaban ADC na Edo, Kennedy Odion, ya bayyana cewa Oyegun… Read more: Tsohon Shugaban APC na ƙasa kuma tsohon Gwamnan Jihar Edo, ya fice daga jam’iyya APC zuwa jam’iyyar hadaka ta ADC
Yace an sallami marasa lafiyar saboda sun warke daga cutar corona.
Gwamnan ya kuma sanar da cewa gwamnatinsa ta dage dokar kulle data hana cin kasuwa a jihar.
A cewarsa, Almajirai 120 na daga cikin wadanda aka sallama, wanda ya kawo saura Almajirai 2 kacal da basu gama warkewa ba, suka rage a wajen killace mutane.