Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa marasa lafiya 222 daga cikin 283 da suke fama da cutar corona a jihar an sallame su.
Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ya sanar da hakan jiya Litinin lokacin da yake jawabi ga manema labarai a Dutse.
- An tsare wani mataimakin ministan tsaron kasar Rasha bisa zargin karbar cin hanciTimur Ivanov, wanda ke rike da mukamin tun shekara ta 2016, an tsare shi, in ji kwamitin binciken Rasha ba tare da bayar da wani karin bayani ba. Kamfanin dillancin labarai na TASS ya ruwaito cewa ana zarginsa da karbar cin hancin da ya kai akalla dalar Amurka dubu 10 kuma zai iya fuskantar daurin […]
- An dakatar da Daraktan kwalejin Birnin Kudu da jami’in kula da harkokin abinchi na kwalejinKwamishinan ma’aikatar Ilmi mai zurfi na jihar Jigawa, Dr Isa Yusif Chamo ya bada umarnin dakatar da Daraktan kwalejin Birnin Kudu da kuma jami’in kula da harkokin abinchi na kwalejin wato kitchen master ba tare da bata lokaci ba. Kwamishinan ya bada umarnin ne a wata ziyarar bazata da ya kai kwalejin, inda yace ya […]
- Gwamna Namadi yayi kira ga sabbin masu yiwa kasa hidima da aka turo jihar jigawa da su kasance jakadu na gariGwamnan jihar Jigawa Malam Umar Namadi yayi kira ga sabbin masu yiwa kasa hidima da aka turo jihar jigawa da su kasance jakadu na gari da kuma bin dokoki a lokacin zamansu. Gwamnan ya bayyana haka ne alokacin bikin rantsar da masu yiwa kasa hidima kashi na biyu a sansaninsu dake Fanisau. Gwamnan wanda Mataimakinsa […]
- Majalisar dokokin jihar Jigawa ta kafa kwamatin wucin gadi domin nazari kan dokar hukumar zabeMajalisar dokokin jihar Jigawa ta kafa kwamatin wucin gadi domin nazari kan dokar hukumar zabe ta jiha da kuma dokar kananan hukumomi dan samar da mafita dangane dacewa ko rashin dacewar gudanar da zaben kananan hukumomi a jihar nan. Daukar wannan mataki ya biyo bayan gabatar da rahoton kwamatin kananan hukumomi na majalisar dangane da […]
- Jam’iyyar PDP za ta gudanar da babban taronta a jihohi 25 domin zaben sabbin shugabanniJam’iyyar PDP za ta gudanar da babban taronta a jihohi 25 domin zaben sabbin shugabanni da sauran mambobin zartaswa. Sakataren kungiyar na kasa Umar Bature ne ya bayyana hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai. Jihohin da abin ya shafa sun hada da Edo, Akwa Ibom, Bayelsa, Cross River, Delta, Rivers, Kano, Kaduna, […]
Yace an sallami marasa lafiyar saboda sun warke daga cutar corona.
Gwamnan ya kuma sanar da cewa gwamnatinsa ta dage dokar kulle data hana cin kasuwa a jihar.
A cewarsa, Almajirai 120 na daga cikin wadanda aka sallama, wanda ya kawo saura Almajirai 2 kacal da basu gama warkewa ba, suka rage a wajen killace mutane.