Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa marasa lafiya 222 daga cikin 283 da suke fama da cutar corona a jihar an sallame su.
Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ya sanar da hakan jiya Litinin lokacin da yake jawabi ga manema labarai a Dutse.
- Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar Motocin Sulke 62Gwamnatin Sokoto ta bai wa sojojin Najeriya gudummuwar motocin sulke 62 Gwamnatin Jihar Sokoto ta miƙa motocin sulke 62 da sauran kayan aikin tsaro ga hukumomin tsaro domin ƙarfafa ayyukan yaƙi da matsalar tsaro a faɗin jihar. Gwamnati ta ce ta kashe sama da naira biliyan 27 wajen sayen motocin, waɗanda suka haɗa da motocin… Read more: Gwamnatin Sokoto Ta Bai Wa Sojojin Najeriya Gudummuwar Motocin Sulke 62
- Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da Ababen More Rayuwa A YobeGuguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da Ababen More Rayuwa A Yobe Aƙalla mutane uku ne suka rasa rayukansu, yayin da wasu da dama suka jikkata sakamakon wata mummunar guguwar iska da ta afkawa garin Gashua, hedikwatar ƙaramar hukumar Bade a jihar Yobe. Mazauna garin sun ce guguwar, wadda ta ɗauki kusan… Read more: Guguwar Iska Ta Kashe Mutane Uku, Ta Lalata Gidaje Da Ababen More Rayuwa A Yobe
- Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato Makamai A KatsinaSojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato Makamai A Katsina Dakarun Rundunar Sojin Najeriya, tare da haɗin gwiwar sauran hukumomin tsaro, sun kashe wasu da ake zargin ‘yan ta’adda takwas tare da ƙwato bindigogi ƙirar AK-47 guda biyu da babura biyar a wani samame da suka kai a ƙaramar hukumar Bakori ta jihar Katsina.… Read more: Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda Takwas, Sun Kwato Makamai A Katsina
- Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa Naira Miliyan 300, Na Ce Su Kashe ‘Yan UwanaGwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa Naira Miliyan 300, Na Ce Su Kashe ‘Yan Uwana Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ya ƙi biyan kuɗin fansa na Naira miliyan 300 da masu garkuwa da mutane suka buƙata bayan sun sace ‘yan uwansa a shekarar 2019. Gwamnan ya ce ya ɗauki wannan matsaya… Read more: Gwamnan Zamfara: Na Ƙi Biyan Kuɗin Fansa Naira Miliyan 300, Na Ce Su Kashe ‘Yan Uwana
- EFCC Ta Gurfanar da Bello Bodejo Kan Zargin Badaƙalar KuɗiEFCC ta gurfanar da Bello Bodejo kan zargin badaƙalar kuɗi Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa ta’annuti a Najeriya (EFCC), ta gurfanar da shugaban ƙungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore na ƙasa, Bello Bodejo bisa zargin hada-hadar kuɗi da ta wuce ƙima har dala miliyan 2.63. An gurfanar da shi ne… Read more: EFCC Ta Gurfanar da Bello Bodejo Kan Zargin Badaƙalar Kuɗi
Yace an sallami marasa lafiyar saboda sun warke daga cutar corona.
Gwamnan ya kuma sanar da cewa gwamnatinsa ta dage dokar kulle data hana cin kasuwa a jihar.
A cewarsa, Almajirai 120 na daga cikin wadanda aka sallama, wanda ya kawo saura Almajirai 2 kacal da basu gama warkewa ba, suka rage a wajen killace mutane.