Sauran Kiris Duk Masu Korona A Jigawa Su Warke

0 28

Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa marasa lafiya 222 daga cikin 283 da suke fama da cutar corona a jihar an sallame su.

Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ya sanar da hakan jiya Litinin lokacin da yake jawabi ga manema labarai a Dutse.

  • Jagoran juyin mulkin Gabon na yin kokarin kawo karshen takunkumin da aka kakabawa kasar
    Jagoran juyin mulkin kasar Gabon ya tattauna da shugaban kasar Congo Denis Sassou Nguesso a kokarinsa na kawo karshen takunkumin da aka kakabawa kasar. Janar Brice Oligui Nguema ya ce ziyarar tasa jiya Lahadi a Congo-Brazzaville na da nufin karfafa alaka da makwabciyarta da kuma kawo karshen warewar da Gabon ke yi a yankin da […]
  • Rikicin soyayya ya yi sandiyyar mutuwar wani matashi dan jami’a
    An tabbatar da mutuwar dalibin aji biyu a fannin kimiyyar na’ura mai kwakwalwa na jami’ar tarayya ta Dutsin-Ma a jihar Katsina da aka bayyan sunan sa da Abubakar, biyo bayan wani rikicin dalibai akan budurwa. Lamarin ya auku tsakanin dalibai 8 a  unguwar Darawa dake Karamar hakumar Dutsin Ma ranar alhamis. Kakakin yan sandan jihar […]
  • An kama wasu mutane 2 bisa zargin kisan wani mutum a jihar Filato
    Rundunar dakarun Operation Safe Haven, tawagar hadin guiwa dake aikin wanzar da zaman lafiya  a jihar Filato da rassan jihohin Bauchi da Kaduna, sun kama mutane 2 bisa zargin kisan wani mutum. An bayar da rahotan yadda wasu yan bindiga suka bankawa wata cocin katolika wuta dake garin Kamaton a karamar hakumar Zangon Kataf a […]
  • Gwamnatin Najeriya na kokarin samar da ingantaccen tsarin kiwon lafiya ga ‘yan Najeriya
    Gwamnatin tarayya na kokarin saka hannun jari a fannin hadin gwiwar hakumomin gwamnati da masu zaman kansu (PPP) a fannin kiwon lafiya domin tabbatar da samar da ingantaccen tsarin kiwon lafiya ga ‘yan Najeriya. Mataimakiya ta musamman ga shugaban kasa kan harkokin kiwon lafiya, Dr Salma-Anas Ibrahim, ce ta bayyana hakan jiya a Abuja, yayin […]
  • Ana tuhumar mai dakin Ali Bongo da laifin karkatar da kudade da wasu laifuffuka
    Ana tuhumar mai dakin hambararren shugaban kasar Gabon, Ali Bongo Ondimba, da laifin karkatar da kudade da wasu laifuffuka, wata guda bayan juyin mulkin da aka yi wa mijinta. Sylvia Bongo Ondimba Valentin, wanda dan asalin kasar Gabon ne, kuma daya daga cikin ‘ya’yan ma’auratan ya zargi jagoran juyin mulkin da janyo cece-kuce a kasar […]

Yace an sallami marasa lafiyar saboda sun warke daga cutar corona.

Gwamnan ya kuma sanar da cewa gwamnatinsa ta dage dokar kulle data hana cin kasuwa a jihar.

A cewarsa, Almajirai 120 na daga cikin wadanda aka sallama, wanda ya kawo saura Almajirai 2 kacal da basu gama warkewa ba, suka rage a wajen killace mutane.

Leave a Reply

%d bloggers like this: