Gwamnatin jihar Jigawa ta sanar da cewa marasa lafiya 222 daga cikin 283 da suke fama da cutar corona a jihar an sallame su.
Gwamna Muhammadu Badaru Abubakar ya sanar da hakan jiya Litinin lokacin da yake jawabi ga manema labarai a Dutse.
- Gwamnatin jihar Kano ta umarci lauyoyinta su yi nazarin umarnin kotun ɗaukaka ƙaraGwamnatin jihar Kano ta umarci lauyoyinta su yi nazarin umarnin kotun ɗaukaka ƙara na jiya Juma’a, sannan su ɗauki mataki na gaba wanda ya dace da doka. Gwamnatin ta bayyana haka ne a cikin wata sanarwa da kakakin gwamna jihar, Sunusi Bature Dawakin Tofa ya fitar kan bayanin kwamishinan shari’a na jihar, Barista Haruna Dederi… Read more: Gwamnatin jihar Kano ta umarci lauyoyinta su yi nazarin umarnin kotun ɗaukaka ƙara
- An Kama Matar da Ta Kashe Kishiyarta da Ruwan Zafi A Jihar JigawaRundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta tabbatar da kama wata mata mai suna Rukayyah Amadu ‘yar shekara 20 bisa zargin kashe kishiyarta, Asiyah Amadu, bayan da ta watsa mata ruwan zafi sakamakon sabani da ya shiga tsakaninsu a kauyen Buju, karamar hukumar Dutse. An garzaya da wacce aka kona zuwa asibitin Dutse don jinya, amma… Read more: An Kama Matar da Ta Kashe Kishiyarta da Ruwan Zafi A Jihar Jigawa
- Cutar sankarau na neman zama ruwan dare a jihar BauchiGwamnatin Jihar Bauchi ta bayyana cewa cutar sankarau na neman zama ruwan dare a jihar, bayan da aka samu fiye da mutum 218 da suka kamu da ita daga watan Janairu zuwa Maris 2025. Shugaban Hukumar Kula da Lafiyar Asali ta Jihar Bauchi, Rilwanu Mohammed, ya bayyana hakan a yayin wani taron wayar da kai… Read more: Cutar sankarau na neman zama ruwan dare a jihar Bauchi
- Hukumar INEC ta biya diyya ga wani jami’inta da ya ji rauni a lokacin zaben 2023Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta mika tallafin diyya ga wani jami’inta da ya ji rauni a hatsarin da ya faru a lokacin zaben 2023 a Jihar Bauchi. A cikin wata sanarwa da INEC reshen jihar Bauchi ta wallafa a shafinta na Facebook a jiya Alhamis, an bayyana cewa shugaban hukumar, Farfesa… Read more: Hukumar INEC ta biya diyya ga wani jami’inta da ya ji rauni a lokacin zaben 2023
- Gwamnan jihar Rivers ya sake rubuta wa majalisar jihar wasiƙar neman sake gabatar da kasafin kuɗiGwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya sake rubuta wa majalisar dokokin jihar wasiƙar sanar da ƴanmajalisar aniyarsa ta sake gabatar da kasafin kuɗin jihar na shekarar 2025, domin neman amincewarsu. Cikin wasiƙar da gwamnan ya aike wa kakakin majalisar dokokin jihar, Martin Amaewhule ranar Alhamis ya ce yana son gabatar da kasafin a gaban ƴanmajalisar… Read more: Gwamnan jihar Rivers ya sake rubuta wa majalisar jihar wasiƙar neman sake gabatar da kasafin kuɗi
Yace an sallami marasa lafiyar saboda sun warke daga cutar corona.
Gwamnan ya kuma sanar da cewa gwamnatinsa ta dage dokar kulle data hana cin kasuwa a jihar.
A cewarsa, Almajirai 120 na daga cikin wadanda aka sallama, wanda ya kawo saura Almajirai 2 kacal da basu gama warkewa ba, suka rage a wajen killace mutane.