Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Aliyu Abubakar
  • Page 25

Author

Aliyu Abubakar 317 posts 0 comments

Labarai

Sheikh Abduljabbar Ya Buƙaci Sa Bakin Babban Alƙalin Najeriya A Shari’arsa

Aliyu Abubakar Mar 26, 2026 0
Sheikh Abduljabbar Kabara ya yi kira ga babban alƙalin Najeriya da ya shiga lamarin shari'ar da yake da gwamnatin Kano. Malamin addinin musuluncin ya bayyana haka ne a wata wasiƙar…
Read More...
Labarai

Kotu Ta Kama Google da Meta da Sakaci Kan Tasirantuwar Mutane da Kafofin Sadarwa

Aliyu Abubakar Mar 26, 2026 0
Kotu a Amurka ta yanke hukuncin cewa kamfanin Meta da Google na da laifin sakaci, a wata gagarumar shar'ia da ta shafi jarabtuwa da amfani da shafukan sada zumunta. Wata mata mai…
Read More...
Labarai

’Yan Najeriya Kada Su Zaɓi ADC, Ba Ta da Abun Bayarwa-Kashim Shettima

Aliyu Abubakar Mar 25, 2026 0
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ya shawarci ‘yan Najeriya kada su goyi bayan jam’iyyar ADC, inda ya ce babu wani abu da za ta iya bayarwa. Ya yi wannan magana ne a ranar…
Read More...
Labarai

Borno Na Cikin Mummunan Hatsari

Aliyu Abubakar Mar 25, 2026 0
Tsohon Shugaban masu rinjaye na Majalisar Dattawa, Sanata Ali Ndume, ya yi gargaɗin cewa wasu sassan Jihar Borno na iya komawa ƙarƙashin ikon ’yan ta’adda idan ba a ɗauki matakan…
Read More...
Labarai

DSS Ta Ceto Sakataren Karamar Hukumar da Aka Sace A Kano

Aliyu Abubakar Mar 25, 2026 0
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS), ta ceto Sakataren Ƙaramar Hukumar Kibiya a Jihar Kano, Alhaji Hamza Durya, wanda aka sace, tare da kama mutum biyu da ake zargi da hannu a lamarin. …
Read More...
Labarai

An Tsare Wani Mutum Kan Yi Wa Gwamnan Neja Ihun Ba Ruwa, Ba Wuta

Aliyu Abubakar Mar 25, 2026 0
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Neja ta tabbatar da kama wani mutum mai shekaru 38, Hamisu Abdullahi, kan yi Gwamna Mohammed Umaru Bago ihun “ba ruwa, ba wuta”. Rahotanni sun nuna cewar…
Read More...
Labarai

Yariman Saudiyya Na Zuga Amurka Ta Ci Gaba da Yaƙi da Iran

Aliyu Abubakar Mar 25, 2026 0
Jaridar The New York Times ta ruwaito cewa wasu rahotanni daga majiyoyi na sirri sun nuna yadda Yariman Saudiyya, Mohammed bin Salman, ke nuna goyon bayan Amurka ta ci gaba da yi wa…
Read More...
Labarai

Ana Fargabar Mutane Sun Rasu Bayan Rami Ya Rufta Kansu A Kano

Aliyu Abubakar Mar 25, 2026 0
Ana fargabar ma’aikata da dama sun mutu bayan wani ramin ƙasa ya rufta a kansu a ƙauyen Ridawa da ke Ƙaramar Hukumar Ghari a Jihar Kano. Lamarin ya faru ne da safiyar ranar Laraba,…
Read More...
Labarai

Kotu Ta Ki Aminta da Buƙatar Dakatar da Yunƙurin Tsige Mataimakin Gwamnan Kano

Aliyu Abubakar Mar 25, 2026 0
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Jihar Kano, ta ƙi amincewa da buƙatar da Mataimakin Gwamnan Jihar, Kwamared Aminu Abdussalam Gwarzo, ya gabatar na dakatar da shirin tsige shi. …
Read More...
Labarai

’Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji Tara da Dan Sanda A Kebbi

Aliyu Abubakar Mar 25, 2026 0
Wani mummunan harin kwantan-bauna da ’yan bindiga suka kai ya yi sanadin mutuwar akalla sojoji tara da dan sanda guda a Karamar Hukumar Shanga ta Jihar Kebbi. Gwamnan Jihar Kebbi,…
Read More...
Previous 1 … 23 24 25 26 27 … 32 Next

Latest News

Gwamnatin Gombe Ta Ware N260m Don Sauya Wa Kasuwar Hatsi…

TUC Za Ta Karfafa Haɗin Gwiwa da Gwamnatin Jigawa Don…

Mutum 3,000 Sun Yi Hijira Saboda Hare-Haren ’Yan Bindiga A…

An Kama Jami’in DSS Na Bogi A Abuja

Prev Next 1 of 1,766
Popular Topics
  • Labarai6406
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

Gwamnatin Gombe Ta Ware N260m Don Sauya Wa Kasuwar…

TUC Za Ta Karfafa Haɗin Gwiwa da…

7 days ago

Mutum 3,000 Sun Yi Hijira Saboda…

7 days ago

An Kama Jami’in DSS Na Bogi A Abuja

7 days ago
Prev Next 1 of 1,766

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

Gwamnatin Gombe Ta Ware N260m Don Sauya Wa Kasuwar Hatsi…

TUC Za Ta Karfafa Haɗin Gwiwa da Gwamnatin Jigawa Don…

Mutum 3,000 Sun Yi Hijira Saboda Hare-Haren ’Yan Bindiga A…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.