

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Mataimakin Gwamnan jihar Jigawa, Mallam Umar Namadi, shine ya lashe zaben fidda gwani na dan takarar gwamna a jam’iyyar APC - May 27, 2022
- Shugaba Buhari yace gwamnatinsa tana assasa ginshiki mai inganci na kyakykyawar rayuwa domin yara manyan gobe a Najeriya - May 27, 2022
- Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta haramta bangar siyasa da tare da yin amfani da duk wani makami ga yaran yan siyasa - May 27, 2022
Hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa a Najeriya, NCDC, ta ce ƙarin mutum 48 sun kamu da cutar korona ranar Alhamis.
Rahoton da hukumar ta wallafa ya ce a jiha tara aka samu sabbin waɗanda suka kamun, ciki har da Abuja babban birnin ƙasar.
Jihohin su ne Legas-15, Cross River-12, Abuja-8, Plateau-7, Ogun-2, Abia-1, Delta-1, Oyo-1, Rivers-1
Zuwa yanzu, jumillar mutum 253,923 ne suka kamu da cutar a Najeriya, sannan ta yi ajalin mutum 3,139.