

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Gwamna Zulum ya raba wa likitoci fiye da 80 didaje da kudi Naira miliyan 79 don inganta rayuwarsu - July 2, 2022
- Manyan Sarakunan kasar Yarabawa sunyi kiran samun zaman lafiya daga gwamnati kafin zaben 2023 - July 2, 2022
- Kasar Jamus za ta fara dawo wa da Najeriya dubban kayayyakin tarihin ta da aka wawushe tun lokacin mulkin mallaka - July 2, 2022
Hukumar Yan sandan Jihar Bauchi ta kama wani Jami’in hukumar Soji bisa samun sa da tabar wiwi a lokacin da suke duba ababen hawa a Jihar.
Kwamishinan Rundunar yan Sandan Jihar Bauchi CP Umar Sanda, shine ya sanar da hakan ga manema labarai a Bauchi.