‘Kofar gwamnati na a bude take wajen karbar shawarwarin al’umma domin cika alkawarin da na dauka a lokacin yakin neman zabe’ -Gwamna Badaru

0 79

Gwamna Muhammad Badaru Abubakar, ya ce kofar gwamnatin sa a bude take wajen karbar shawarwarin Al’umma domin cika Alkawarin da ya dauka a lokacin yakin neman zabe.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a lokacin da ya karbi bakuncin Jagororin Kungiyar Ma’aikatan Kananan Hukumomi ta Kasa (NULGE) wanda suka kawo masa ziyara gidan gwamnati.

Leave a Reply

%d bloggers like this: