Adadin wadanda suka mutu a zirin Gaza ya karu zuwa mutane 700

0 172

Ma’aikatar lafiya a Falasdinu tace adadin wadanda suka mutu a zirin Gaza ya karu zuwa mutane 700.

Hukumomin lafiya sun ce yara 100 da mata 100 yanzu haka harin makamin Isra’ila ya kashe.

a jiya samu mutuwar mutane da ba’a taba gani ba, inda mutane sama da 300 suka mutu a lokaci guda.

Hukumar lafiya a kasar tace biyu cikin uku na wadanda suka mutu fararan hula ne.

Wani mumman hari yayi sanadiyar mutane na barin gidajen su domin neman mafaka. A wani hari da aka kai wanda ya fada wani gida ya kashe mutanen dake kan titina da wadanda ke cikin gida.

Leave a Reply

%d bloggers like this: