

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Anyi hasashen samun ruwan sama hade da tsawa a fadin kasarnan daga yau zuwa ranar Laraba - August 23, 2021
- Wata kungiyar adawa ta ce tana da dubban mayaka da zasu fafata yaki da yan Taliban a Afghanistan - August 23, 2021
- ‘Yan bindiga sun kashe mutane 4 tare da sace wasu 50 a karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara - August 23, 2021
A ƙalla sama da yara masu gararamba a titunan jihar Nassarawa da sunan karatun Allo aka mayar jihohinsu na asali
Gwamnan jihar ta Nassarawa Andullahi Sule ne ya bayyana hakan yayin jawabi ga Almajiran dake jihar da suke cikin rukunin farko da za’a mayar da suka fito daga kudancin jihar.

Ya ce babban dalilin mayar da su shi ne domin su samu cikakkiyar kulawa daga wurin iyayen su ba wai don wani gilli ba.
Almajiran sun haɗar da yan asalin jihohin Jigawa, Plateau, Kaduna, Gombe, da kuma Taraba.
