Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 14
Jigawa

Gwamnan Jigawa, Umar Namadi, ya jaddada aniyarsa ta ƙarfafa dimokuraɗiyya, tsaro da walwalar jama’a

Hauwa'u Abbas Lalai Jun 12, 2026 0
Gwamnan Jihar Jigawa, Umar Namadi, da takwaransa na Jihar Kebbi, Nasir Idris, sun jaddada aniyarsu ta ci gaba da inganta mulkin dimokuraɗiyya, tsaro da kuma jin daɗin al’umma a…
Read More...
Kasuwanci

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air kan bashin Naira biliyan 1

Hauwa'u Abbas Lalai Jun 12, 2026 0
Matakin ya haddasa tsaikon zirga-zirgar jiragen cikin gida, yayin da Max Air ke fuskantar zargin rashin biyan kuɗaɗen ayyuka Ƙungiyar Kamfanonin Kula da Ayyukan Jiragen Sama ta…
Read More...
Labarai

Shugaban ƙasa ya ce makomar Najeriya na hannun matasa, ya bukace su da su daina barin Najeriya

Hauwa'u Abbas Lalai Jun 12, 2026 0
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga matasan Najeriya da kada su yi watsi da ƙasarsu ta hanyar yin hijira zuwa ƙasashen waje, yana mai cewa Najeriya ita ce gidansu kuma…
Read More...
Labarai

Tinubu ya bukaci ‘yan Najeriya su ƙaunaci ƙasa duk da matsalolin tsaro

Hauwa'u Abbas Lalai Jun 12, 2026 0
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce gwamnati ta ɗauki matakan gaggawa domin magance matsalar rashin tsaro a faɗin ƙasar Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga ‘yan…
Read More...
Labarai

INEC za ta tura ‘yan NYSC miliyan 1.4 domin gudanar da zaben 2027

Sawaba FM Radio Jun 12, 2026 0
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta bayyana shirinta na tura sama da mambobin NYSC miliyan 1.4 a matsayin ma’aikatan wucin gadi domin gudanar da babban zaɓen shekarar 2027. …
Read More...
Labarai

Majalisar Dattijai Ta Bada Umarnin A Kamo Masu Wallafa Bidiyon Kuɗaɗen Fansa A TikTok

Sawaba FM Radio Jun 12, 2026 0
Majalisar Dattijai ta umarci hukumomin tsaro da su gaggauta kamo masu garkuwa da mutane da kuma waɗanda ke wallafa bidiyon kuɗaɗen fansa da ake karɓa daga iyalan waɗanda aka sace a…
Read More...
Labarai

RAHOTO NA MUSAMMAN: RANAR DIMOKRAƊIYYA A NAJERIYA

Sawaba FM Radio Jun 12, 2026 0
A yau, 12 ga Yuni, al'ummar Najeriya na bikin Ranar Dimokraɗiyya, ranar da aka ware domin tunawa da gwagwarmayar da aka yi wajen tabbatar da mulkin dimokraɗiyya a ƙasar nan. An…
Read More...
Labarai

Majalisar Dattawa ta nesanta kanta da umarnin kama Mele Kyari kan binciken Nera tiriliyan 210

Hauwa'u Abbas Lalai Jun 11, 2026 0
Majalisar Dattawan Najeriya ta bayyana cewa ba da yawunta aka bayar da umarnin kama tsohon Shugaban Kamfanin Man Fetur na Ƙasa (NNPCL), Nigerian National Petroleum Company Limited,…
Read More...
Labarai

Majalisar Wakilai ta amince da kudirin kafa ‘yan sandan Jihohi

Hauwa'u Abbas Lalai Jun 11, 2026 0
Majalisar Wakilan Tarayyar Najeriya ta amince da kudirin kafa ‘yan sandan jihohi, wanda ke cikin shirin sauye-sauyen kundin tsarin mulkin ƙasa, bayan kada kuri’ar da ta nuna goyon baya…
Read More...
Labarai

Gwamnatin Tarayya ta ayyana Juma’a a matsayin ranar hutu domin Ranar Dimokuraɗiyya

Hauwa'u Abbas Lalai Jun 11, 2026 0
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana ranar Juma’a a matsayin hutu na ƙasa, domin tunawa da cikar Najeriya shekaru 27 a jere tana gudanar da mulkin dimokuraɗiyya ba tare da katsewa ba.…
Read More...
Previous 1 … 12 13 14 15 16 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.