Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Page 16
Labarai

Dakarun Soja Na Operation Savannah Shield Sun Cafke Masu Bai Wa ‘Yan Ta’adda Bayanai a Neja

Sawaba FM Radio Jun 8, 2026 0
Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Savannah Shield sun kama mutane biyar da ake zargi da bai wa ‘yan bindiga da ‘yan ta’adda bayanai a wasu hare-hare daban-daban da suka…
Read More...
Labarai

An hana Gawuna da Kwamared Aminu shiga gidan jagoran NDC na kasa kan batun tsayar da ‘yan…

Sawaba FM Radio Jun 8, 2026 0
An hana tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna, da Aminu Abdussalam shiga gidan jagoran jam’iyyar NDC na ƙasa, Seriake Dickson, domin tattaunawa kan rikicin tsayar da ‘yan…
Read More...
Labarai

Gwamna Makinde Ya Sanya Hannu Kan Dokar Hana Achaba A Oyo

Sawaba FM Radio Jun 7, 2026 0
Seyi Makinde ya rattaba hannu kan dokar hana amfani da baburan haya (achaba) a wasu sassan Jihar Oyo, a wani mataki da gwamnatin jihar ta ce an ɗauka ne domin ƙara inganta tsaro. …
Read More...
Labarai

Dalung Ya Soki Gwamnatin Tinubu Kan Mayar Da Hankali Ga Siyasar 2027

Sawaba FM Radio Jun 7, 2026 0
Tsohon Ministan Matasa da Wasanni, Solomon Dalung, ya zargi gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da mayar da hankali kan siyasar zaɓen 2027 maimakon ɗaukar matakan da suka dace…
Read More...
Labarai

ADC Na Zawarcin Nasiru Gawuna Domin Takarar Gwamnan Kano A 2027

Sawaba FM Radio Jun 7, 2026 0
Jam’iyyar ADC na ci gaba da ƙoƙarin jawo tsohon ɗan takarar gwamnan Kano na jam’iyyar APC, Nasiru Yusuf Gawuna, domin ya tsaya takarar gwamnan jihar a ƙarƙashin jam’iyyar a zaɓen…
Read More...
Labarai

Hanyoyin Zuwa Katsina Sun Zama Tarkon Mutuwa Saboda Hare-Haren ’Yan Bindiga

Sawaba FM Radio Jun 6, 2026 0
Matsalar tsaro ta sake tsananta a Jihar Katsina, inda hare-haren ’yan bindiga da garkuwa da mutane suka mayar da wasu manyan hanyoyin jihar tarkon mutuwa ga matafiya da direbobi. …
Read More...
Labarai

NEMA Ta Gargaɗi Al’ummar Jihar Jigawa Kan Barazanar Ambaliyar Ruwa

Sawaba FM Radio Jun 6, 2026 0
Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA) ta yi gargaɗi ga mazauna wasu ƙananan hukumomi 17 na Jihar Jigawa da aka bayyana a matsayin yankunan da ke cikin matsakaicin haɗarin…
Read More...
Labarai

Gobara Ta Ƙone Wani Sashe Na Makarantar Sheikh Albani A Zariya

Sawaba FM Radio Jun 6, 2026 0
Wata gobara ta tashi a makarantar Sheikh Albani da ke Zariya a Jihar Kaduna, inda ta ƙone wani sashe na makarantar tare da haddasa asarar kayayyaki. Rahotanni sun nuna cewa…
Read More...
Labarai

Malami Ya Koka Kan Jinkirin Zuwa Makaranta da Dalibai Ke Yi

Sawaba FM Radio Jun 5, 2026 0
Wani malamin makaranta a Hadejia ya yi kira ga iyaye da su rika tura ‘ya’yansu makaranta da wuri domin su amfana da darussan da ake koyarwa tun da safe. Malamin, wanda ke koyar da…
Read More...
Labarai

Babban Editan Arewa Updates Ya Kare ‘Yancin Aikin Jarida

Sawaba FM Radio Jun 5, 2026 0
Babban Editan Arewa Updates, Bashir Sharfadi, ya mayar da martani ga masu sukar kafafen yaɗa labarai kan tambayoyin da suke yi wa gwamnati, yana mai jaddada cewa aikin jarida ba…
Read More...
Previous 1 … 14 15 16 17 18 … 697 Next

Latest News

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba da Ƙwazon…

Prev Next 1 of 1,742
Popular Topics
  • Labarai6312
  • Siyasa857
  • Tsaro817
  • Jigawa500
  • Mayan Labarai483

Most Read

Labarai

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta…

1 week ago

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga…

1 week ago

Trump Ya Aike Wa Tinubu Wasiƙa, Ya Yaba…

1 week ago
Prev Next 1 of 1,742

Recent Posts

Most Read

Kamfanonin kula da jirage sun dakatar da ayyuka ga Max Air…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Ana fargabar ƙarin tashin farashin gas na girki a Najeriya

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Prev Next 1 of 19

Ilimi

Gwamnatin Jigawa za ta gina tituna masu tsawon kilomita…

Rana za ta kasance a saitin saman Ka’aba a ranar Babbar…

NYSC ta sanya ranar 10 ga Yuni domin fara sansanin 2026…

Rahoto

IFFHS Ta Saɓa da FIFA, Ta Ayyana Lionel Messi A Matsayin…

Casemiro Ya Koma Inter Miami Kyauta Bayan Karewar…

Hisbah Ta Gargadi Masu Neman Shiga Shirin Auren Gata Kan…

Kasashen waje

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Girke-Girke

In da Yaƙin Iran Ya Yi Tsawo da An Faɗa Cikin Bala’i…

Gwamnatin Bangladesh ta hana a yi layya da bijimin da ake…

EU ta ci Temu tarar dala miliyan 232 kan gazawa wajen…

Kotu ta tabbatar Jonathan na da damar sake tsayawa takarar…

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.