Hukumar DSS ta gayyaci shugaban hukumar EFCC Ibrahim Magu don ya amsa tambayoyi. Wannan na zuwa kwanaki kadan bayan da babban mai Shari’a na kasa Abubakar Malami ya zargi Hukumar EFCC da wasu rufe-rufa. Babban mai ya nemi shuagaban kasa Muhammadu Buhari da ya tsige Ibrahim Magu saboda Cigaba