DSS Ta Ceto Sakataren Karamar Hukumar da Aka Sace A Kano
Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS), ta ceto Sakataren Ƙaramar Hukumar Kibiya a Jihar Kano, Alhaji Hamza Durya, wanda aka sace, tare da kama mutum biyu da ake zargi da hannu a lamarin.
!-->!-->…
Read More...
Read More...