Publisher Publisher - Fitilar Rayuwa!

  • Gida
  • Labarai
  • Siyasa
  • Ilimi
  • Wasanni
  • Kasuwanci
  • Al’ajabi
  • Nishadi
  • Tsaro
  • Addini
Sawaba Radio 104.9 FM
  • Home
  • Aliyu Abubakar
  • Page 2

Author

Aliyu Abubakar 135 posts 0 comments

Labarai

Gwamnan Jihar Gombe Ya Buƙaci Haɗin Kan ’Yan Najeriya

Aliyu Abubakar Apr 3, 2026 0
Gwamnan Jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya yi kira ga ’yan Najeriya da su rungumi ruhin haɗin kai, fata da sadaukarwa domin shawo kan ƙalubalen da ƙasar ke fuskanta, a yayin bikin…
Read More...
Labarai

Sojoji Sun Ceto Yara da Suka Tsere Daga Sansanin Boko Haram

Aliyu Abubakar Apr 3, 2026 0
Sojojin Birget na 25, waɗanda ke aiki da rundunar Forward (FOB) Azir a ƙaramar hukumar Damboa ta jihar Borno, da ke fafatawa da ‘yan ta’addan Boko Haram da ISWAP sun ceto wasu yara…
Read More...
Labarai

’Yan Bindiga Sun Sace Mutum 10 A Sabon Hari A Kaduna

Aliyu Abubakar Apr 3, 2026 0
Rahotanni daga Jihar Kaduna na nuni da cewa wasu ’yan bindiga sun yi awon gaba da mutum 10; ciki har da mutum bakwai ’yan gida ɗaya da maƙwabtansu guda uku. Lamarin ya faru ne a…
Read More...
Labarai

INEC Ta Yi Watsi da Kiraye-Kirayen Cire Shugabanta

Aliyu Abubakar Apr 3, 2026 0
Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta yi watsi da kiran da ake yi na cewa, Shugaban Hukumar, Farfesa Joash Amupitan (SAN) ya yi murabus. Ta bayyana irin waɗannan buƙatun a…
Read More...
Labarai

Jami’an Tsaro Sun Karfafa Tsaro A Jos

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
An samu komawar yanayin zaman lafiya a Jos, babban birnin jihar Filato, biyo bayan sassaucin doka da aka samu a yankin ranar Laraba. Wannan na zuwa ne yayin da aka tura jami’an…
Read More...
Labarai

Ɗan Takara Ɗaya Ba Zai Zama Tilas Ga ‘Yan Najeriya Ba – Rabiu Musa Kwankwaso

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Tsohon gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi gargadi ga Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) cewa ba za su iya tilasta ɗan takara ɗaya ga ‘yan Najeriya a zaben 2027 ba. Kwankwaso…
Read More...
Labarai

Ba Za A Sake Fuskantar Irin Wannan Hare-Haren Ba A Jos — Bola Ahmed Tinubu

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta yi iya ƙoƙarinta wajen tallafa wa waɗanda hare-haren da suka faru a Jihar Filato suka shafa. Tinubu ya yi…
Read More...
Labarai

Bola Ahmed Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Shugaban Kasar Chadi

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, a ranar Alhamis ya karɓi baƙuncin takwaransa na ƙasar Chadi, Mahamat Idriss Déby, a Fadar Shugaban Ƙasa da ke Abuja. Taron ya samu halartar Mai Ba…
Read More...
Labarai

MDD Ta Buƙaci Amurka da Isra’ila Su Dakatar da Yaƙi da Iran

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Sakatare Janar na Majalisar Dinkin Duniya (MDD), António Guterres ya buƙaci a dakatar da yaƙin da ake yi tsakanin Amurka da Isra'ila da Iran nan take. Ya koka kan yadda yaƙin ya…
Read More...
Labarai

Yadda Jigon APC Daga Kano Ya Rasu A Otel A Abuja

Aliyu Abubakar Apr 2, 2026 0
Wani babban jigo a Jam’iyyar APC daga Jihar Kano, Barista Abdulsalami Ginsau, ya riga mu gidan gaskiya a otel Chida da ke Birnin Tarayya, Abuja. Marigayi Ginsau, wanda lauya ne kuma…
Read More...
Previous 1 2 3 4 … 14 Next

Latest News

An daure masu gadi biyu rai-da-rai kan yi wa yarinya mai…

An Daure Halima Shekaru 20 Kan Mallakar Harsasan AK-47 Da…

Boko Haram Sun Kashe Mutum 5 Daga Cikin Mutanen Ngoshe 416…

Abin Al’ajabi Zazzau ya janye daga takarar kujerar…

Prev Next 1 of 1,683
Popular Topics
  • Labarai6078
  • Siyasa843
  • Tsaro803
  • Jigawa495
  • Mayan Labarai462

Most Read

Labarai

An daure masu gadi biyu rai-da-rai kan yi wa yarinya…

An Daure Halima Shekaru 20 Kan Mallakar…

15 minutes ago

Boko Haram Sun Kashe Mutum 5 Daga Cikin…

24 minutes ago

Abin Al’ajabi Zazzau ya janye daga…

32 minutes ago
Prev Next 1 of 1,683

Recent Posts

Most Read

Majalisar Zartarwa ta Jigawa ta amince da manyan ayyukan ci…

Matatar Dangote ta rage farashin fetur zuwa Naira 1,200…

Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa…

Ana sa ran isowar jiragen ruwa 33 masu dauke da man fetur…

Hukumar ƙididdiga Ta Kasa NBS Tace Farashin Kayayyaki Ya…

Prev Next 1 of 18

Ilimi

Rashin Malamai Ya Hana Yara Zuwa Makaranta A Abuja

Jihar Jigawa Ta Kashe Naira miliyan 700 Don Mayar da Yara…

Gwamnatin Jigawa Ta Amince da Naira Biliyan 1 Don Karfafa…

Rahoto

An daure masu gadi biyu rai-da-rai kan yi wa yarinya mai…

An Daure Halima Shekaru 20 Kan Mallakar Harsasan AK-47 Da…

Boko Haram Sun Kashe Mutum 5 Daga Cikin Mutanen Ngoshe 416…

Kasashen waje

Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya

Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin…

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci…

Girke-Girke

Trump ya caccaki Fafaroma Leo kan rikicin duniya

Farashin mai ya yi tashin gwauron zabo sakamakon rikicin…

Kotun Kwadago Ta Ƙasa da Ke Zamanta A Abuja, Ta Umarci…

Jagoran addinin Iran Ya Yi wa Amurka Hannunka Mai-sanda

  • Home
  • FAQs
  • About
  • Contact us
© 2026 - Sawaba Radio 104.9 FM. All Rights Reserved.
Website Design: Sawaba New Media
Sign in / Join
  • Likes
  • Followers
  • Subscribers
  • Followers

Welcome, Login to your account.

Forget password?
No account? Sign Up
Sign in

Recover your password.

A password will be e-mailed to you.