Bello Muhammad Matawalle, Gwamnan jihar Zamfara ya kori manyan ma’aikatansa a jihar a jiya laraba, 31 ga Mayu, 2021.
A yadda rahoton yazo daga wata majiyar mu mai karfi, gwamnan ya kori ilahirin kwamishinonin jihar tasa da kuma wasu shugabannin kananan hukumomin a jihar. Daga cikin wayanda aka sallama harda sauran wayanda suke cikin majalisar zartarwar ta jihar Zamfara din.
Karin bayani na nan tafe.