

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Wasu ‘yan bindiga sun kashe wakilai uku na ‘yan takarar gwamna na jam’iyyar PDP daga karamar hukumar Mariga ta jihar Neja - May 26, 2022
- Dalilan da yasa wasu ‘yan takarar gwamna 2 na jam’iyyar APC suka yi watsi da zaman ganawar da gwamna Badaru ya kira domin a samar da dan takarar daya tal - May 26, 2022
- Mataimakin kwamishinan ‘yan sandan da aka dakatar, Abba Kyari ya garzaya wata babbar kotun tarayya domin neman belinsa - May 26, 2022
A Najeriya, yayin da matsalar hare-haren ‘yan bindiga ke ci gaba da kamari a yankin arewaci, tsohon ministan tsaro kuma tsohon gwamnan Jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, na ganin rashin yin abin da ya dace wajen fuskantar lamarin ne ya haifar da hakan.
Ya bayyana haka a daya daga cikin shirye-shiryen BBCHausa inda ta rawaito batun.