

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Anyi hasashen samun ruwan sama hade da tsawa a fadin kasarnan daga yau zuwa ranar Laraba - August 23, 2021
- Wata kungiyar adawa ta ce tana da dubban mayaka da zasu fafata yaki da yan Taliban a Afghanistan - August 23, 2021
- ‘Yan bindiga sun kashe mutane 4 tare da sace wasu 50 a karamar hukumar Maradun ta jihar Zamfara - August 23, 2021
Ma’aikatan wasu kananan hukumomi dake jihar Jigawa baza suke samun albashinsu akan kari ba, duk da yancin samun kudadensu kai tsaye, da aka basu.
Gwaman jihar Jigawa, Alhaji Muhammadu Badaru Abubakar ne yayi wannan gargadin na matsalar da za a fuskanta.
Inda yace dole ne Kananan Hukumomi su koyi rayuwa da iya kudaden da za ake basu, saboda gwamnatinsa baza ta cigaba da cike gibin alabashin da ake samu a Kananan Hukumomin da kudadensu baya isa.