Sarkin Zazzau ya soke hawan Sallah saboda cutar korona

0 77

Mai Martaba Sarkin Zazzau, Ahmed Nuhu Bamalli ya sanar da soke hawan Sallah babba kamar yadda aka tsara da farko.


Sarkin ya ce an soke hawan ne saboda shawarwarin mahukunta da masana kiwon lafiya kan annobar cutar Coronavirus da ke ci gaba da yi wa kasashen duniya barazana.
Karin bayani;

Leave a Reply

%d bloggers like this: