An Kama Tabar Wiwi Na Biliyan N1 A Legas

0 115

Jami’an Hukumar Kwastam at Najeriya sun kama tabar wiwi da kudinta ya kai Naira biliyan daya a ranar Juma’a.

Kame tabar wiwi mafi muni na biyu ke nan da Hukumar aka yi a gabar teku a Legas, inda a wannan karon aka kwace tabar wiwin da nauyinta ya kai ton shida.

Sashen Tsaron Lafiyar Ruwa na Hukumar Kwastam ta Najeriya da ke Legas, ya sanar da haka ne ta bakin Kwamandan yankin, Peters Olugboyega, yayin da yake jawabi ga manema labarai a Legas.

Karin bayani zai biyo baya.

Leave a Reply

%d bloggers like this: