Tsawa a jiya Laraba ta kashe jami’ai 3 na hukumar kiyaye hadura ta kasa, dake aiki da reshen hukumar na jihar Ogun.
Ance tsawa ta fada kan jami’an a ofishinsu dake tsohon toll gate a Ilese, yankin karamar hukumar Ijebu ta Arewa da Gabas, dake jihar.
- Ina alfahari da samun dimbin goyon bayan da ake bukata domin zama ‘yartakara – Kamala Harris
- An bukaci mazauna jihar Jigawa da su kula da matakan kariya domin dakile ambaliyar ruwa
- Ƙasashe 58 sun goyi bayan Ngozi Okonjo-Iweala ta yi tazarce a Shugabar Kungiyar Cinikayya ta Duniya
- Kungiyar Kwadago ta yi gargadi kan yunkurin dakushe zanga-zangar da ake shirin yi a fadin kasar
- Gwamnatin Tarayya ta gabatar da buƙatar ƙarin Naira tiriliyan 6.2 akan kasafin kuɗin bana
- Tsohon sakataren jam’iyyar PDP na kasa ya sauya sheka zuwa jam’iyyar APC
An gano cewa lamarin ya auku da misalin karfe 10 na safe lokacin da jami’an hukumar ke shirin atisayen safiya.
Jami’ar ilimintar da jama’a ta hukumar kiyaye hadura, reshen jihar Ogun, Florence Okpe, ta tabbatar da aukuwar lamarin.
Okpe, sai dai, tace har yanzu ba a san musabbabin mutuwar
ba.