

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Wasu ‘yan bindiga sun kashe wakilai uku na ‘yan takarar gwamna na jam’iyyar PDP daga karamar hukumar Mariga ta jihar Neja - May 26, 2022
- Dalilan da yasa wasu ‘yan takarar gwamna 2 na jam’iyyar APC suka yi watsi da zaman ganawar da gwamna Badaru ya kira domin a samar da dan takarar daya tal - May 26, 2022
- Mataimakin kwamishinan ‘yan sandan da aka dakatar, Abba Kyari ya garzaya wata babbar kotun tarayya domin neman belinsa - May 26, 2022
Kakakin majalissar dokokin jihar Bauchi Alhaji Abubakar Sulaiman ya gardadi ma’aikatan jihar akan rashin mutunta ayyukansu da karbar cin hanci da rashawa da kuma kin zuwa aiki.
Suleman ya bayyana hakan ne yayin da yake ganawa da ma’aikatan majalisar dokokin jihar a garin Bauchi.
Ya ce sabon tsarin mulkin jihar ba zai amince da rashin da’a bad a kuma sauran batutuwan da za su zubar kimar jihar.
Mataimakin kakakin majalisar Alhaji Lamara Chinade ya bada tabbacin cewa sabuwar gwamnaatin jihar za ta yi aiki tukuru domin ciyar da al’ummar jihar gaba.