

Latest posts by Sawaba FM (see all)
- Wasu ‘yan bindiga sun kashe wakilai uku na ‘yan takarar gwamna na jam’iyyar PDP daga karamar hukumar Mariga ta jihar Neja - May 26, 2022
- Dalilan da yasa wasu ‘yan takarar gwamna 2 na jam’iyyar APC suka yi watsi da zaman ganawar da gwamna Badaru ya kira domin a samar da dan takarar daya tal - May 26, 2022
- Mataimakin kwamishinan ‘yan sandan da aka dakatar, Abba Kyari ya garzaya wata babbar kotun tarayya domin neman belinsa - May 26, 2022
Mataimakin shugaban kasa farfesa yemi osinbanjo ya ce matsalolin da ake fusknata a Najeriya wata babbar nasara ce nan gaba.
Ya bayyana haka ne yayin wani taro a kasar Amurka cikin wata ziyarar kwanaki hudu da ya kai.
Ya ce abubuwan da suka faru na rashin dadi nan da shekaru hudu masu zuwa za su kasance mai dadin ji ne.
Ya kuma tabo batun matsalar wutar lantarki da cewa zai zama tarihi a kasar nan.